Labaran Duniya
Aliko Dangote, shugaban kanfanonin Dangote, ya bukaci gwamnatin tarayya ta hana Najeriya saida wa kasashen ketare masara don gudun karancin ta sanadiyyar yaki.
A juma'ar da ta gabata a Nairobi, karuwan yankin Mombasa na kasar Kenya sun hada kai da sauran 'yan kasar Afrika ta gabas wajen yin bore game da cin zarafi.
A yayin da rikicin Rasha da Ukraine ya cika kwanaki 15, sojojin Rasha sun mamaye a kalla manyan birane hudu na kasar yayin da aka shirya a babban birnin Kyiv.
Wani matashin dan kasar Ghana ya janyo cece-kuce bayan wallafa hotunan matan da ya kwanta da su a shafinsa na Facebook tare da irin kyautukan da ya dinga basu.
A wurin da kyan mutum ake ganinsa da matukar amfani, wannan matar mai suna Mary Ann Bevan ta bayyana kuma ta ci gasar munanan inda aka nada ta macen mai muni.
Ba zamansa bane a dajin babban abun mamakin, yadda babu wani mahaluki da ya taba gano inda Oh yake a cikin shekarunan nan talatin ya zama babban abun al'ajabi.
Rasha a ranar Litinin 7 ga watan Maris ta wallafa jerin sunayen kasashen kasar waje da ta dauke su a matsayin wadanda ta 'ki jini', Newsweek ta rahoto. Rasha ta
Wani mazaunin garin Abuja ya koka akan mawuyacin halin da Najeriya take ciki inda yace ya gwammaci ya biya $1,000 wato N415,000 a matsayin kudin jirgi don ya sh
Soltys ya kuma shaida cewa, zai yi wahala ga 'yan sa kai su tafi zuwa Ukraine yanzu tunda an rufe sararin samaniyar kasar saboda yakin da take yi da Rasha.
Labaran Duniya
Samu kari