Labaran Duniya
Wata amarya da angonta sun tabbatar da cewa, soyayya ruwan zuma ce a yayin da suka daura aure duk da yawan shekarunsa. Ango yana shekaru 93, amarya 88 take.
Jami’an NDLEA sun yi ram da Fasto da laifin harkar kwayoyi. Ana zargin Anietie Okon Effiong da laifin shigo da kilo 90 na kwayar Mkpuru Mmiri daga kasar Indiya.
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani na kasa, Isa Ali Ibrahim (Pantami) ya samu lambar zama ‘dan kungiyar Chartered Institute of Information Security.
Fitaccen mawakin zamani, Wizkid, ya kafa sabon tarihi a duniya inda ya zama mawakin farko da ya hau kanun labarai a wani chasu da aka shirya a Saudi Arabia.
Babban ‘Dan Sandan Najeriya ya lashe gasa a Amurka, ya kawo tutar Judo gida. Disu Olatunji Rilwan mataimakin kwamishinan ‘yan sanda ne da zai yi ritaya a 2026.
Shugaban kasar Nijar ya karrama Aliko Dangote da wasu Gwamnonin Najeriya. Mohammed Bazoom ya kuma bada lambar yabo ga Aliko Dangote da Abdussamad Isiyaka Rabiu.
Najeriya zata fuskanci gagarumar ambaliyar ruwa a watannin Augusta da Satumba, kamar yadda hukumar kula da yanayi, NiMet ta tabbatar. Prof Matazu, ya bayyana.
Budurwar mai farar fata ta koma bak akirin inda wasu kuraje masu muni da bada takaici cuka cika mata kyakyawar fuskarta bayan taje tayi gyaran fatar fuskarta.
Masoyan wata mata a Kenya sun taimaketa bayan 'yan uwanta dake Siaya su fatattake sakamakon haihuwar balaraben jariri da tayi bayan ta dawo daga Saudi Arabia.
Labaran Duniya
Samu kari