Kwankwasiyya
Da yake bada labarin samun takararsa a jam'iyyar NNPP, Isaac Idahosa yace bai taba tunanin zai samu takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar adawar ba.
Abdullahi Ganduje ya amince a kara kudi domin a kammala titi a Kwankwaso. Titin da ake yi a karamar hukumar Madobi zai taimakawa mutanen tsohon Gwamnan Kano.
Rabiu Musa Kwankwaso ya isa kasar Amurka cikin koshin lafiya. Sanata Kwankwaso mai takarar shugaban kasa a NNPP ya sanar da cewa za ayi taron ne a Washington DC
Za a sa hannu a kan yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin masu neman Gwamna a Kano, amma an ji sai an kamo Shugaban APC sannan Abba Gida-Gida zai sa hannunsa.
dan Takarar shugaban kasa a Jam'iyyar nnpp a nigeria engr rabi'u musa kwankwaso na ziyara a kasashen turai domin noyan goyan baya tare da tuntuba da jin ba'asi.
‘Ya ‘yan Jam’iyya sun ce a canza ‘Dan takaran Gwamnan Kaduna. ‘Yan jam’iyyar hamayyar sun yi zanga-zanga saboda ba su goyon bayan Sanata Suleiman Othman Hunkuyi
Ana tsoron cewa jami'an tsaro sun je gida sun dauke Yusuf Imam, wanda daya ne daga cikin masu taimakawa NNPP da dukiyarsu. Ogan boye ya nemi Sanata a NNPP.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi bayanin zaman da aka yi tsakanin bangaren New Nigeria Peoples Party (NNPP) da na LP domin ganin an hada-kai da Peter Obi.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa karfin Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a Kano ya matukar raguwa kuma ba zai kai labari a zaben 2023 ba.
Kwankwasiyya
Samu kari