Kwankwasiyya
Kwamitin neman takaran Bola Tinubu yana hangen kuri’un mutanen Arewa maso yamma duk da Rabiu Kwankwaso wanda daga yankin ya fito, yana neman zama Shugaban kasa.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso yana ganin APC mai mulki tayi kuskure wajen bada tikitin 2023 ta ga wanda bai cancanta ba, yace wannan shi ne babban kuskuren ta.
Za a ji Halliru Dauda Jika, Lawal Yahaya Gumau da Muhammad Adamu Bulkachuwa sun sauya-sheka. Jam’iyya NNPP da ma PDP sun amfana da sakamakon zaben APC a Bauchi.
Rabi'u Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na NNPP a zaben 2023 yace zai yi sulhu da kungiyar IPOB da sauran kungiyoyin yan bindiga idan ya zama shugaban kasa.
Masu tofa albarkacin bakinsu na tayi a Twitter. Akwai masu ganin Rabiu Musa Kwankwaso zai bata ruwa ne ba domin ya sha a 2023, Bashir El-Rufai ya yi sharhinsa.
‘Dan takaran PDP, Atiku Abubakar da kuma Asiwaju Bola Tinubu mai neman mulki a APC ba su cikin wadanda suka halarci zaman da aka yi da masu neman takara a jiya.
Jam'iyyar Labour Party ta bayyana cewa har yanzu tana magana da Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na NNPP don yiwuwar hadin gwiwa gabanin zaben 2023.
‘Dan Majalisar Doguwa da Tudun Wada, Alhassan Ado-Doguwa ya ja-kunnen APC cewa tayi hattara da NNPP. Doguwa yana zargin Murtala Sule Garo da goyon bayan Atiku.
Kwana 1 bayan ya kaddamar da manufofinsa, Rabiu Musa Kwankwaso da mutanensa sun yi muhimmin zama da Jakadun kasashen Turai a sakatariyar Eu da ke garin Abuja.
Kwankwasiyya
Samu kari