Kwankwasiyya
Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria's Peoples Party, NNPP, ta ce dan takararta Sanata Rabiu Musa Kwankwaso bai gana da Atiku ba
Tsohon gwamnan Kano kuma ɗan takarar shugaban kasa a inuwar NNPP mai kayan marmari, Rabiu Kwankwaso, ga gamu da tasgaru a jiharsa ta Kano ana kusa da zabe.
Kakakin New Nigeria People’s Party (NNPP) ya zargi INEC da kin bin hukuncin kotu, Dr. Agbo Major ya ce hukumar tayi watsi da doka wajen canza wasu yan takaranta
Rabiu Kwankwaso ya ce masu kuɗi su ajiye kudinsu, idan ya samu nasarar zama shugaban kasa zai bai wa kowa damar canja kuɗinsa ba tare da kwabonsa ya yi ciwo ba.
Jam’iyyar NNPP ta na zargin ‘ya ‘yan APC da ruguza fastocin ‘yan takaranta na 2023. NNPP ta ce abin mamaki ana siyasa da gaba a karkashin Gwamnatin Farfesa
Gwamnatin Dr Abdullahi Umar Ganduje ta bayyana cewa ta samu nasarar biyan N18bn cikin kudin bashin da daliban jihar ke bin gwamnatin jihar tun lokacin kwankwaso
Yan kwanaki kafin babban zaben shugaban kasa na 2023, jam'iyyar APC mai mulki ta yi babban kamu na magoya bayan jam'iyyar su Sanata Kwankwaso a jihar Kano.
Jami’ar Jihar Kaduna ta KASU, ta rasa Farfesa Aminu Yusuf Usman bayan jiya. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana alakarsa da Masanin tattalin arzikin da ya rasu.
Wata kungiya ta masu neman ceto ‘Yan Arewa ta aikawa Rabiu Musa Kwankwaso cewa ya fasa takara domin da wahala NNPP ta kai labari, zai fi kyau a zabi PDP a 2023.
Kwankwasiyya
Samu kari