Kwankwasiyya
Shugaban kamfe na NNPP a Arewa maso gabas, Babayo Liman ya bada sanarwar shiga PDP. Liman ya fadawa magoya bayansa a jihohin yankin su goyi bayan Atiku Abubakar
Dan takarar gwamnan jihar Kano a APC, Nasiru Yusuf gawuna yace shi baiga wata rashawa ko cin hanci da ake fada akwai a gwamnati ba, kamar yadda wasu suke fada
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar New Nigerian Peoples Party, Alhaji Rabiu Musa Kwankwaso, ya fara yakin neman zaben NNPP a jihar Bauchi, arewa maso gabas.
Bayani ne aka yi dalla-dalla a kan yadda ‘Yan Takaran APC, PDP, NNPP da LP a zaben shugabancin kasa za suyi wa kuri’un da ake da su a Kano rubdugu da wawa.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, ya samu tarba ta musamman a wajen al'ummar jihar Plateau, sun fito kwansu da kwarkwatarsu sun tarbeshi a jiya
Bayan ta je kotu, Jam’iyyar NNPP ta maye gurbin irinsu Sanata Ibrahim Shekarau da wasu ‘Yan takara da suka canza sheka. A ciki har da wanda ya saida takararsa.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar NNPP mai kayan dadi, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, yace da zaran ya hau mulki zai dauke yara daga Titunan Nigeria
Yaron shugaban Hukumar DSS ya fadi dalilin rigimar mahaifiyarsa da Abba Gida Gida, ya ce gaskiyar abin da ya faru shi ne, ‘Dan takaran NNPP ne ya zagi matar DG.
Abdulmumin Jibrin na kwamitin yakin neman zaben shugaban kasar na jam’iyyar NNPP ya ce sun Rabiu Kwankwaso zai yi kamfe a duka kananan hukumomi 774 da ake da su
Kwankwasiyya
Samu kari