Jihar Kaduna
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Namadi Sambo ya musa cewa ya sauya sheka daga PDP zuwa APC. Namadi Sambo ya ce yana cikin jam'iyyar PDP har yanzu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa babu dan Najeriya da zai jefa wa Tinubu kuri'a a zaben 2027.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Namadi Sambo ya watsar da jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a jihar Kaduna.
Rundunar sojin Najeriya ta kama wani mutum da ke saka kayan soji yana fashi da makami da satar mutane. Sun kai samame wata maboyar 'yan bindiga a Filato
Jam'iyyar APC a yankin Kaduna ta Arewa ta bayyana goyon bayanta ga tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Ta kuma goyi bayan Uba Sani.
Wssu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'adddanci a fadar wani basarake da ke jihar Kaduna. 'Ƴan bindigan sun yi awon gaba da matarsa da dansa.
Wani rahoto da muka samu ya tabbatar da cewa kotun Shari’ar Musulunci da ke Rigasa ta hana wani matashi, Salisu Salele kusantar tsohuwar budurwarsa, Bilkisu Lawal.
Dan majalisar wakilai a Kaduna, Hon. Bello El-Rufai, ya nemi afuwar tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan kan sukarsa da yake yi a baya wanda yanzu ya yi nadama.
Mummunan hatsari a Kaduna-Zariaya kashe mutum takwas 'yan gida daya, ciki har da mai juna biyu. An ce direban motar ya tsere bayan wannan aika-aika.
Jihar Kaduna
Samu kari