Jihar Kaduna
A labarin nan, za a ji yadda wasu bata gari suka kashe wani jami'in sojin ruwa a lokacin da yake kokarin gyara tayar motarsa a Kawo dake jihar Kano.
Rahotanni da muke samu dazu-dazun nan sun tabbatar da cewa wasu daga cikin jaruman Kannywood ciki har da Adam A Zango sun yi hatsari a kan hanyar Kaduna zuwa Kano.
Tsohon alkalin alkalan Najeriya, Mohammed Lawal Uwais ya rasu a safiyar Juma'a. Ya rasu yana da shekara 88. Uwais ya yi aiki tare da Umaru Yar'adua.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta fito ta yi martani kan rahotannin da ke cewa an yi garkuwa da mutane kusan 200 a kan babban titin hanyar Kadina zuwa Abuja.
Rahotanni da muka samu sun ce rigima ta sake kunno kai a masarautar Zazzau bayan majalisar dokokin Kaduna ta karɓi ƙorafin cire Sarkin Zazzau, Ahmad Nuhu Bamalli.
Hukumar NRC a Najeriya ta sanar da karin ranar jigilar jiragen kasa a saboda hidimar sallah. An bayyana yadda za a yi jigilar jiragen kasa a Kaduna, Abuja, Legas
Rahotanni daga kauyen Ƴar-Doka da ke yankin ƙaramar hukumar Kubau a jihar Kaduna sun nuna cewa almajirai akalla 11 sun mutu wani ramin haƙar ƙasa.
NiMet ta yi gargaɗin ambaliya a Yuni 2025, musamman a Kano, Kaduna da wasu jihohin Arewa 7. Ta ja hankalin jama’a kan daukar matakan dakile ambaliya.
Ministan cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo ya bayyana cewa yana da shejsra 10 a duniya aka kashe mahaifinsa lokacin wani rikicin addini a jihar Kaduna a 1992.
Jihar Kaduna
Samu kari