Gwamnan Jihar Katsina
Kaakakin yace: “Coommassie mutum ne mai tsananin kishin yankin Arewa, tare da son cigabanta da kuma raya ayyukan Ahmadu Bello Sardauna, haka zalika mutum ne cikakke, jajirtacce wanda yayi fice a duk aikin da yayi.”
A kalla mutane 7,727 hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) zata dauka aiki na wucin gadi a zaben maye gurbi a jihar Katsina. INEC zata gudanar da zaben maye gurbin sanatan yankin Katsina ta Arewa, Sanata Mustapha Bukar, da
A jiya ne jami’an ‘yan sandan tawagar mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, sun zane wasu jami’an kwastam uku a Katsina. Lamarin ya faru ne a kauyen Daddara na karamar hukumar Jibia ta jihar Katsina inda Osinbajo ya kai
Kamar yadda shafin jaridar The Nation ya bayyana, mataimakin shugaban Osinbajo ya wakilci shugaban kasa Muhammadu Buhari wajen gudanar da wannan ziyara inda ya jajantawa gwamnatin jihar Katsina da kuma wadanda annobar ta shafa.
Kauyuka biyar ne ambaliyar ruwar ta shafa bayan wata rafi tayi ambaliya bayan ruwan saman da aka kwana ana yi a daren Lahadi, inji Aminu Waziri shugaban hukumar agaji na jihar Katsina KSEMA. A cewarsa, jami'an hukumar sun gano gaw
Sarkin ya bayyana hakan yayin da shugaban kasar ya kai ziyarar jajantawa al'ummar jihar dangane da ibtila'in ruwan sama da ya afku a kwanakin baya da ya salwantar da rayukan mutane 11 da kuma dukiya ta kimanin naira biliyan 2.3.
An karrama Gwamna Ganduje na jihar Kano A kasar Saudiya da lambar girmamawa Akan irin gudunmuwar da yake baiwa Addinin musulunci da kuma yadda ya debi malamai kusan guda Dari (100 ) daga kananan hukumomi guda Arba'in da hudu(44) d
Gwamnan ya kara da cewar matakan matse bakin aljihu da tsantseni day a dauka ne suka bashi dammar cigaba da zama a kujerar sa duk da daukan matakin ya jawo masa bakin jinni wurin jama’a da dama, har daga cikin jam’iyyar APC. Badar
Shugaban hukumar raya karkara da birane a jihar, Usman Nadada, ya jagoranci jami’an gwamnatin jihar da jami’an tsaro aka rufe ofisoshin saboda kunnen uwar shegu da kamfanin ya yi masu bayan sun nemi ya biya kudin harajin. Nadada
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari