Gwamnan Jihar Katsina
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya yi kira ga al'ummar jiharsa su mallaki makamai don kare kansu daga hare-haren yan bindiga saboda jami'an tsaro kad
Katsina - Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, yace ba sauran zaman lafiya tsakanin gwamnati da yan bindiga a faɗin arewa maso yammacin tarayyan Najeriya.
Gwmanan jihar Katsina,Aminu Bello Masari, ya sha alwashin kawo ƙarshen yan bindiga a jihohin arewa da abun ya shafa kafin shekarar2023 da za su sauka a mulki.
Wasu tsagerun bayan bindiga sun kashe mutane kuma sun sace wasu, sannan suka kona wani a motarsa har lahira a karamar hukumar Faskari, dake jihar Katsina .
Jami’an hukumar kwastam sun samu nasarar amshe ganyen wiwi dauri 250 mai kimar Naira miliyan 10.4 da ake zargin an kama hanyar kai wa ‘yan bindigar jihar, Vangu
Gwamnan jihar Katsina da wani dattijo dan ajinsu Buhari sun gana da shugaba Buhari cikin sirri bayan fatattakar masu zanga-zanga a jihar Katsina jiya Talata.
Bayan jagorantar dattawan Katsina zuwa fadar dhugaban ƙasa, Gwamna Aminu Masari yace kisan kwamishinan sa da aka yi ba shi da alaƙa da harin 'yan bindiga .
Matar tsohon kwamishinan kimiyya da fasaha na jihar Katsina da aka kashe a gidansa da kuma yayansa sun yi magana kan irin kyawawan halayen marigayi Dakta Rabe.
Hukumar yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da mutuwar Kwamishann Kimiya da Fasahan jihar Katsina, Dr Rabe Nasir, wanda aka kaiwa hari gidansa ranar Alhamis.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari