Gwamnan Jihar Katsina
Hon. Farouk Adamu Aliyu ya fito takarar gwamna a jihar Jigawa. Tsohon ‘dan majalisar ya yi kira ga Gwamna Badaru Abubakar ya yi adalci wajen tsaida ‘dan takara.
Wani Kwalekwale ɗauke da mutane sama da 20 mafi yawancin su kananan yara ya kife a yankin ƙaramar hukumar Mai'adu ta jihar Katsina, akalla mutum 18 sun mutu.
Umaru Yar’Adua ya rasu ne a rana irin ta yau a Mayun shekarar 2010. Goodluck Jonathan ya rubuta sakon ta’aziyya a Facebook, yana tunawa da tsohon mai gidansa.
Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina ya yaba wa takwaransa gwamnan Ribas bisa namijin kokarin da ya yi lokacin matsalar yan awarwn IPOB da suka so shiga jiharsa
A yau akwai tsofaffin gwamnoni fiye da 15 da su ke rike da kujera majalisar dattawa. A 2023, akwai Gwamnoni 8 daga PDP da APC da sun fara harin kujerar Sanata.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya nada Alhaji Muntari Lawal a matsayin mukaddashin sakataren gwamnatin jihar. Nadin nasa ya fara aiki nan take.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya ayyana ranar Litinin 11 ga Afrilu, 2022 a matsayin ranar hutun aiki domin baiwa ma’aikata da iyalansu damar zabe.
Aminu Masari ya bukaci masu rike da mukaman siyasa, wadanda ke da ra’ayin yin takarar kujerun siyasa a 2023, da su yi murabus kamar yadda dokar zabe ta tanada.
Yan sanda a Jihar Katsina sun kama wata mata mai shekaru 35, Hajiya Fatima Alhaji, da ake zargi tana yi wa yan bindigan da ke adabar jihar da kewaye asiri. Mai
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari