Gwamnan Jihar Katsina
Rundunar sojin saman Najeriya ta karyata jita-jitan da wasu rahotanni ke yadawa na cewa, gwamnati ta biya kudi saboda kada 'yan bindiga su harbo jirgin Buhari.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya gargaɗi alkalan jihar katsin da kuma mambobin ƙungiyar Lauyoyi kan tsayawa nemanrwa yan ta'addan da aka kame beli.
Hukumar kwastam ta ƙasar nan, reshen jihar Katsina dake arewa maso yammacin Najeriya, tace ta kwace jarkokin man fetur sama da 1000 da ake kaiwa yan bindiga.
Hukumar kwastam ta ƙasa, ta gano wasu bayanan sirri na yadda masu fasa kwaurin shinkafa suke tallafawa yan bindiga wajen kai musu man fetur da sauran kayayyaki.
Tun bayan katse hanyoyin sadarwa a jihar Katsina, yan bindiga sun cigaba da cin karen su babu babbaka kasancewar mutane basu da hanyar neman ƙarin jami'ai.
Rahotanni daga jihar Katsina, sun bayyana cewa jami'an kwastam sun bude wuta kan mai uwa da wabi a yankin karamar hukumar Mani, jihar Katsina, ranar Asabar.
Rahotanni daga jihar Katsina sun bayyana cewa wasu mahara sun hallaka mutum aƙalla 10 suna tsaka da sallar Magriba a ƙauyen Yasore, karamar hukumar Batsari.
Rundunar 'yan sanda sun cafke wasu 'yan ta'adda ake zargin 'yan bindiga ne. Wasu daga cikin su sun amsa laifukansu, kuma an yi bincike mai zurfi kan lamarin.
Gwamnan Katsina, Aminu Masari, yace gwamnonin wasu jihohin arewa 7 sun haɗa kai domin ɗaukar jami'an tsaro yan bijilanti 3,000 don taimakawa jami'an tsaro.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari