Gwamnan Jihar Katsina
Duk da matakan da gwamnati ta ɗauka na datse hanyoyin sadarwa, tsagerun yan bindiga na cigaba da kaddamar da hare-harensu kan mutane a yankin Faskari, Katsina.
Wasu tsagerun yan bindiga sun sake kai sabon hari ƙauyen Dangeza, karamar hukumar Batsari a jihar Katsina, inda suka kashe mutum 5 suka jikkata wasu da dama.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Masari, ya ce gwamnatin tarayya ta kashe sama da naira biliyan arba'iin da biyar kan shirye-shiryen tallafi daban-daban a Katsina.
Duk da matakan da gwamnati ta ɗauka a jihar Katsina, wasu tsagerun yan bindiga sun farmaki kauyen Unguwar Samanja, ana gab da yin sallar Magrib ranar Lahadi.
Ayyukan hadin guiwar jami'an tsaro a kananan hukumomin Jibia da Danmusa na jihar Katsina a ranar Lahadi sun bankado sansanonin 'yan bindiga a jihar Katsina.
Ɗaya daga cikin masu rike da mukaman sarauta, hakimin Batsari, ya koƙa han halin da mutanen yankinsa suka tsinci kansu a hannun yan bindiga a jihar Katsina.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu tsagerun yan bindiga sun shiga har fadar dakacin garin Banye, a jihar Katsina, sun yi awon gaba da shi da kuma wani mutum ɗaya.
Rundunar sojin saman Najeriya ta karyata jita-jitan da wasu rahotanni ke yadawa na cewa, gwamnati ta biya kudi saboda kada 'yan bindiga su harbo jirgin Buhari.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya gargaɗi alkalan jihar katsin da kuma mambobin ƙungiyar Lauyoyi kan tsayawa nemanrwa yan ta'addan da aka kame beli.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari