Gwamnan Jihar Katsina
Fada ya kaure tsakanin bangarorin ƴan bindiga biyu masu adawa da juna a Katsina wadda ya yi sanadin mutuwar shugaban yan bindiga, Nabajallah, da wasu yan bindig
Matsanancin ruwan sama ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 2 da rushe gidaje 1,500 a wasu ƙananan hukumomi uku dake yankin jihar Katsina kamar yadda SEMA ta sanar
Gwamnatin Aminu Bello Masari na jihar Katsina ta amince da daukaka garin Dumurkul, kauyen Shugaba Muhammadu Buhari ta Dumurkul zuwa gudunma a masarautar Daura.
Gwamnan Katsina, Aminu Masari, ya ƙara jaddada aniyarsa ta jingine bangaren siyasa da rike mukamin ofis domin sakawa al'ummarsa ta hanyar tallafa wa mabukata.
Shugaba Buhari zai kai ziyara jihar Katsina, lamarin da ya kai ga 'yan sanda fara rufe hanyoyi a jihar. Shugaban zai kai ziyarar ne domin bude wasu manyan ayyuk
Gwamnatin Katsina zata fara karbar harajin Jangali na N500 akan kowacce saniya da ke jihar duk shekara kamar yadda News Wire ta ruwaito. The Cable ta ruwaito..
Yankin arewa maso yammacin Najeriya na fama da hare-haren yan bindiga, kuma jihar Katsina na daga cikin jihohin da wannan matsalar yawan kai hari ta fi ƙamari.
Hukumar dake kula da tsarin gine-gine a birane da karkara ta jihar Katsina, ta rushe wasu gine-gine a yankin Morawa, ƙaramar hukumar Ɓatagarawa dake jihar.
Wasu yan bindiga haye akan mashina 60 sun kai hari ƙauyukan Kanawa da Runka, ƙaramar Hukumar Ɗanmusa jihar Katsina, inda suka kashe mutum 6 tare da jikkata wasu
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari