Gwamnan Jihar Katsina
‘Yan bindiga sun afka garin Makurdi da ke karkashin karamar hukumar Malumfashi a cikin jihar da daren Talata, Vanguard ta ruwaito. Sakamakon harin, mutane biyu
Masari ya ce bai umarci wani ma’aikacinsa ya kama dan jaridar ba kamar yadda darekta janar na labarai ga gwamnan ya sanar ta wata takarda ranar Lahadi da dare.
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya bayyana kyakkyawan fatansa ga yan Najeriya kuma yace wannan ce shekarar su ta karshe dan haka vabu wasa a cikin ta
Gwamnatin jihar Katsina ta ce za ta dage dokar datse layikan sadarwar da ta yi a kananan hukumomin jiha bakwai da al'amarin ya shafa nan da watan Janairun 2022.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari yace gwamnatinsa zata taimaka wa mutanen jihar su mallaki makamai domin kare kansu daga hare-haren yan bindiga a jihar
Gwamnatin Jihar Katsina ta ce za ta dawo da sabis na sadarwa a sauran kananan hukumomi bakwai da aka toshe hanyoyin sadarwan kafin Janairun 2022, The Punch ta r
An shafe shekaru shida ba a zaben kansiloli a jihar Katsina saboda wata matsalar siyasa da aka samu. Amma yanzu gwamnati ta ce ta amince za a yi zaben nan kusa.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya yi kira ga al'ummar jiharsa su mallaki makamai don kare kansu daga hare-haren yan bindiga saboda jami'an tsaro kad
Katsina - Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, yace ba sauran zaman lafiya tsakanin gwamnati da yan bindiga a faɗin arewa maso yammacin tarayyan Najeriya.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari