Gwamnan Jihar Katsina
Jam'iyyar NNPP mai kayan marmari ta sanar da Injiniya Khalil a matsayin wand aya lashe tikitin takarar gwamnan jihar Katsina a wurin zaɓen fidda gwanin da aka y
Za a ji Gwamnonin Arewacin Najeriya su na nan a kan matsayarsu na cewa sai an ba kudu takara a 2023. Duka Gwamnoni face Yahaya Bello sun yi zama a Aso Villa.
Kan El-Rufai, Babagana Zulum da wasu Gwamnonin Arewa ya hadu kan cewa a ba Kudu takara. Wasu kuma su na da ra’ayin ‘dan kudu ba zai iya doke Atiku Abubakar ba.
Kanal Abdulaziz Musa ‘Yaradua ya samu tikitin takarar Sanata a bangaren Katsina ta tsakiya. APC ta canza wadanda za su yi mata takarar Sanata a Kudu da Arewa.
Gwamna Aminu Masari ya bayyana cewa al’ummar Jihar Katsina sun ga bala’in ‘yan bindiga, a cikin mummunan tashin hankalin da aka shiga matsananciyar wahala.
Mun kawo jerin Gwamnonin Najeriya masu-ci 17 da za su fita daga gidan gwamnati a badi. Akwai Gwamnonin na PDP da na APC neman kujerar shugaban kasa da Sanata.
Hon. Farouk Adamu Aliyu ya fito takarar gwamna a jihar Jigawa. Tsohon ‘dan majalisar ya yi kira ga Gwamna Badaru Abubakar ya yi adalci wajen tsaida ‘dan takara.
Wani Kwalekwale ɗauke da mutane sama da 20 mafi yawancin su kananan yara ya kife a yankin ƙaramar hukumar Mai'adu ta jihar Katsina, akalla mutum 18 sun mutu.
Umaru Yar’Adua ya rasu ne a rana irin ta yau a Mayun shekarar 2010. Goodluck Jonathan ya rubuta sakon ta’aziyya a Facebook, yana tunawa da tsohon mai gidansa.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari