Gwamnan Jihar Katsina
Yan sanda a Jihar Katsina sun kama wata mata mai shekaru 35, Hajiya Fatima Alhaji, da ake zargi tana yi wa yan bindigan da ke adabar jihar da kewaye asiri. Mai
Tsohon sanata mai wakiltan Katsina ta Tsakiya, Abubakar Sadiq Yar'adua, ya rasa mahaifiyarsa, Hajiya Hurera Sa'id. Hajiya, wacce aka fi sani da Goggo, ta rasu n
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana haramta ayyukan 'Yan Sa Kai' a jihar saboda daukar doka da suke dauka a hannunsu. An kuma bayyana wadanda aka yarda dasu.
Gwamnatin jihar Katsina a ranar Litinin, 14 ga watan Fabrairu, ta sanar da haramta kungiyar Yan-sa-kai a jihar saboda ayyukan laifi da mambobinta ke aikatawa.
Aminu Bello Masari ya halarci wani taro da shugaban kwastam na shiyyar Katsina ya shirya. Masari ya gaji, ya bukaci bude iyakokin Katsina yadda aka bude saura.
Dr. Hadiza Bello Masari, Uwargidar Gwamnan jihar Katsina, Aminu Masari, ta yi kira ga al'ummar jihar kada su kuskura su zabi yan shaye-shaye matsayin shugabanni
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ɗaya daga cikin jihohin dake fama da rikice-rikice, yace nan ba da jimawa ba gwamnatinsa zata kawo ƙarshen matsalar.
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya amince da gaggauta bude gidajen mayuka da kasuwannin shanu da a baya aka rufe saboda satar shanu da ta’addanci.
‘Yan bindiga sun afka garin Makurdi da ke karkashin karamar hukumar Malumfashi a cikin jihar da daren Talata, Vanguard ta ruwaito. Sakamakon harin, mutane biyu
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari