Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Sarkin garin Daura dake jihar Katsina, Alhaji Umar Faruk, ya bayyana godiyarsa ga mukaddashin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinabjo, da cewar su na alfahari dangane da goyon bayan sa akan ɗan su, Shugaban kasa Muhammadu Buhari.
A yau, Alhamis, ne mataimaki kuma mukaddashin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, tare da gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, da takwaransa na jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, da kuma shugaban jam'iyyar APC na ka
An bashi katin shaidar zama dan jam’iyyar APC mai dauke da lambobin mallaka kamar haka: 381113. Shugaban APC, Alhaji Sadiq Isah Achida, ne ya bayar da katin ga tsohon minister Yusuf a gaban ragowar shugabannin jam’iyyar.
A jawabinsa, gwamna Tanko Almakura, na jihar Nasarawa ya bukaci magoya bayan APC das u kara jazircewa tare da basu tabbacin cewar nasara tana tare da jam’iyyar a zabukan shekarar 2019 da za a yi. Daga cikin wadanda suka halarci ta
Hukumar inganta fasahar zamani ta kasa (NITDA) da Sheikh Isa Ali Pantami, ke jagoranta ta bude wata cibiyar raya fasahar zamani a jihar Katsina. A wata takardar sanarwa da jami’ar hulda da jama’a ta hukumar NITDA, Hadiza Umar, ta
Kamar yadda kamfanin dillancin labarai na Najeriya ya ruwaito, Idris Tune ya maye gurbin Alhaji Garba Sanda, wanda ya ajiye aiki sakamakon shekarun sa da suka kai munzali na ritaya daga aikin gwamnati a kwana-kwanan nan.
A yau, Litinin, ne kungiyar Izalatul Bid’a waikamatus Sunnah (JIBWIS) ta sanar da cewar gwamnatin jihar Jigawa ta basu kyautar hekta 65 ta fili domin gina jami’ar karatun addini. Da yake sanar da hakan yau a wurin wani taro domin
A kalla mutane 7,727 hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) zata dauka aiki na wucin gadi a zaben maye gurbi a jihar Katsina. INEC zata gudanar da zaben maye gurbin sanatan yankin Katsina ta Arewa, Sanata Mustapha Bukar, da
Rahotanni dake shigowa dakin buga labarai na naij.com sun tabbatar mana da cewar, mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, da shugaban majalisar dattijai, Bukola Saraki, da wasu gwamnoni na can suna wata ganawar sirri a of
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Samu kari