Yahaya Bello
Daga aikin share titi, Gwamna Yahaya Bello ya yaba da kwazo da jajircewar Peter Aliyu, inda ya daukaka shi ya zama Babban Mataimakinsa na Musamman kan Tsafta.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya ce gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari tana kaunar matasa kuma tana son ganinsu a cikin harkar shugabanci, The Cable.
Gwamnan jihar Kogi ya bayyana cewa, babu hadi tsakanin gwammnatin APC mai ci da ta adawa ta PDP. Yace APC ta cimma nasarorin da PDP ba ta cimma ba a shekaru 16.
Gwamnan jihar Kogi kuma shugaban kwamitin tuntuba na jam'iyya mai mulki ta APC, Yahaya Bello, ya ce gwamnoni masu yawa daga jam'iyyar PDP da manyan jam'iyyar.
Wata kungiyar APC a arewa ta tsakiya ta nemi gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi da ya hakura da kudinsa na son zama magajin Shugaba Muhammadu Buhari a 2023.
Makonni uku bayan da Najeriya ta fara yi wa ’yan Najeriya allurar rigakafin Korona, a karshe jihar Kogi za ta fara bai wa mazauna yankin damar yin allurar.
Wani sabon bidiyon Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya bayyana inda aka gano shi yana ta tikar rawa hankali kwance yayinda yake motsa jiki da jin wakar hausa.
Wata kungiya dake goyon bayan tsayawar Yahaya Bello a matsayin shugaban kasa ta bayyana irin tsarin da Yahaya Bello zai bi wajen magance rashin tsaro a Najeriya
Gwaman Gombe ya sallami wasu daga cikin kwamishinonin sa guda uku sannan yayi kwaskwarima ga wasu kwamishinonin. Ya chanja musu wajen aiki don kokarin gyara.
Yahaya Bello
Samu kari