Yahaya Bello
Wasu manyan jiga-jigan jam'iyya mai ci ta APC na son Yahaya Bello da David Umahi su tsaya takaran shugabancin Najeriya a zaben da tunkarowa na shekerar 2023.
Kakakin majalisar jihar Kogi, Prince Mathew Kolewole, yana yi wa gwamna Yahaya Bello kamfen don mutane su mara masa baya ya tsaya takarar shugabancin Najeriya.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya ce kwanannan jam'iyyar APC zata zama mafi girman jam'iyya a nahiyar Afirka. Yayi maganar ne a ranar Talata, The Cable tace.
Kungiyar PYB FRONTIERS ta jadadda goyon bayanta tare da kira ga mutanen Najeriya a kan su marawa Yahaya Bello baya domin ya gaji Shugaban kasa Muhammadu Buhari.
‘Yan PYB FRONTIERS sun fara kiran a marawa Gwamnan jihar Kogi baya ya zama Shugaban kasa saboda yadda Alhaji Yahaya Bello ya kawo gyara hadin kan kabilu a Kogi.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi wata ganawa a cikin sirri tare da Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi da kuma takwaransa na Yobe, Mai Mala Buni a Villa.
Fastocin yakin neman zaben shugaban kasar 2023 na gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello ya billo a wasu manyan hanyoyi a jihar Kano irin su hanyar Bompai.
Gwamnan Kogi, Yahaya Bello ya sharara ƙarya a kan gwajin cutar Coronavirus. Gwamnan ya ce NCDC sun shiga kasuwanni, birni da kauye, amma babu mai COVID-19.
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello ya jadadda cewa da zaran yan siyasa sun bar yin amfani da yan daban siyasa toh shakka babu za a samu sakat a tsaro.
Yahaya Bello
Samu kari