Jihar Gombe
Yayin da ake kara fuskantar babban zaɓen 2023 a Najeriya, wani babban jigon PDP a jihar Gombe ya sauya sheƙa zuwa APC mai mulki, ya ce zai ba gwamna goyon baya
Gabannin babban zaben 2023, tsohon gwamnan Gombe, Ibrahim Hassan Dankwambo, ya dawo jihar tare da alkawarin dawo da jam’iyyar PDP kan karagar mulki a jihar.
Akalla masu laifi biyar ne suka tsere daga ofishin yan sanda dake yankin Awak dake karamar hukumar Kaltango a jihar Gombe. Uku daga cikin wanda ake zargin an ka
Matasa da mata 2,200 a Gombe ne Sanata mai wakiltar Gombe ta tsakiya a majalisar dattawa ta kasa, Sanata Danjuma Goje ya ba tallafin sana'a a mazabarsa ta jihar
Mazaunan jihar Gombe sun garzaya Kotu, sun nemi a tilasata wa Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Shikeh Pantami, ya fito takarar kujerar gwamnan jihar
Jiga-jigan wadanda shugabannin jam’iyyar a unguwannin a karamar hukumar ne sun bayyana sauya sheka zuwa APC a karshen mako a lokacin da suka ziyarci gwamna.
Wata kungiya mai zaman kanta ta bayyana damuwarta game da yadda gwamnatin Gombe ke amfani da yara da sunan siyasa. Wannan lamari ya jawo mutuwar daliba a jihar.
Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya ce Kamfanin Man Fetur na NNPC ta hannun wata kamfani mai neman man fetur ya gano danyen man fetur fiye da ganga b
Wani matashi dan shekara 25 a duniya ya daba wa wani ɗan Acaba makami har yace ga garin ku nan kan ya yi kuskuren buge masa Kare, karen bai mutu ba a Gombe.
Jihar Gombe
Samu kari