Akwatin zabe
Mun tattaro maku sunayen tsofaffin Jami’an tsaro da Suka Shiga Kwamitin Yakin Zaben Bola Tinubu. A jerin akwai Tsohon Minista, Mohammed Magoro da Tukur Buratai.
Rotimi Akeredolu shi ne wanda zai jagoranci yakin neman zaben jam’iyyar APC a Kudu maso yamma. Sakataren yada labaran Gwamnan yace an zabe shi tun a Agusta.
Dele Alake wanda shi ne Darektan dabarun sadarwa na kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na APC ya tabo batun dukiyar Bola Tinubu da ake yawon magana a kai.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala AbdulKadir Mohammed, zai fuskanci akalla mutum 15 masu neman tunbukeshi daga karagar mulki a 2023 kamar yadda ya yiwa magabacinsa.
Za a ji labari cewa wani tsohon sakataren jam’iyyar LP ta nasa, Dr. Kayode Ajulo, ya bayyana cewa ba a lashe zabe daga samun shahara a shafukan sada zumunta.
Dazu nan Bashir Ahmaad ya jawo muhawara a shafinsa na Facebook bayan ya yi hasashen jam’iyyar APC za ta lashe zabe mai zuwa a Kano duk PDP ta samu Shekarau.
Za a ji sunan ‘Dan takaran APC Ya Canza, Ya tashi daga Aminu zuwa Ahmed da za a shiga zabe a Jigawa. Ana Neman Hana ‘Dan APC Shiga Takaran Majalisa Saboda Sunan
Shugaba Buhari Ya Bayyana Jerin ‘Yan Takaran da Zai Marawa Baya a Zaben 2023. Garba Shehu ya jero wasu ‘Yan takaran da babu ruwan Shugaba Buhari da zabensu.
A jiya Kwamitin National Peace Committee (NPC) da cibiyar The Kukah Centre sun shirya taro. INEC ta tabbatarwa jama'a cewa babu yadda za ayi magudi a zaben 2023
Akwatin zabe
Samu kari