Akwatin zabe
Farfesa Mahmud Yakubu, shugaban hukumar zabe ta kasa INEC ya ve babu wanda za'a hana jefa kuri'a matukar kafin 2:30 na rana yana kan layi a rumfar zabensa.
Duk a Cikin Shirye-Shiryen Da Take yi, na Gudanar da Sahihin Zabe Karbabbe Gwamnatin Tarayya ta Garƙame Iyakokin Najeriya, Domin Gudanar da Babban Zaɓen Ƙasa.
Jihohin da suka yi zarra da sakaci wajen yawan mutanen da suka karbi katin zabe daga INEC, kason wadanda ba su karbi PVC da Hukumar INEC ta buga ba su kai 7% ba
Irinsu International Press Centre; Institute for Media and Society; da Partners for Electoral Reform sun yi bincike a kan magudin da za ayi a zabe mai zuwa.
Gwamnann jihar Ondo Akeradulo Rotimi ya bukaci da yan Nigeria da masu fada aji da masu zabe da su taimaka wajen tabbatar da shugabancin kasar nan ya koma kudu
Jaridar Vanguard ce ta bankwado yadda wasu mutane a wasu yankunan Nigeria ke karbar katin zabensu in sun biya kudi a ofishin, sabida yadda wajen yayi cunkoso
Wasu abubuwa ne muhimmai da zasu faru a wannan shekarar wanda baza a sake ganin su a tarihin Nigeria ba, wanda suka hada da babban zaben shekarar 2023 da za'ai
Za a ji hukumar gudanar da zabe mai zaman kanta watau INEC za ta cafke duk wanda bai kai shekara 18 da haihuwa ba da zai yi zabe, domin hakan ya sabawa doka
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa watau INEC tace duk ɗan siyasan dake sayen katunan zaɓe tana gargaɗinsa da ya daina domin ba amfanin da zasu masa a 2023.
Akwatin zabe
Samu kari