Akwatin zabe
An zabi wata mace, Droupadi Murmu, daga kabila mara rinjaye a matsayin shugaban kasar Indiya a ranar Alhamis bayan samun goyon bayan jam'iyya mai mulki, hakan
Za a ji Alkali ya karbi korafi, ya amince Bola Tinubu ya fuskanci shari’a a kan zargin yin karya ga hukuma a lokacin yana Gwamnan jihar Legas tun shekarar 1999.
A jiya ne aka ji Shugaban hukumar INEC na kasa, Farfesa Mahmood Yakubu ya yi alkawarin zaben 2023 zai zama mafi kyawun zaben da aka taba yi a tarihin kasar nan.
Za a ji labari cewa Gwamnan Osun mai neman tazarce ba zai ji dadi da sakamakon zaben gidan gwamnati ba. ‘Dan takaran Jam’iyyar PDP ne ya dankara shi da kasa.
Jihar Osun - Hukumar gudanar da zabe mai zaman kanta INEC, ta ce ta kammala duk wani shirye-shiryen da zata yi dan gudanar da zaben jihar Osun a ranar Asaba 14.
Uwar jam'iyyar All Progressives Congress APC a ranar Juma'a ta mikawa hukumar gudanar da zabe sunayen yan takararta na kujerun majalisar dattajian tarayya.
Tsohon mataimakin gwamnan Jihar Kano, Hafiz Abubakar, ya ce mataimakin gwamnan Kano mai ci kuma ɗan takarar gwamna na APC a zaɓen 2023, ya kamata yana gidan yar
Kasurgumin Attajirin mai ya shiga takara a APC, ya lale N100m ya saye fam. Tein Jack-Rich ‘Dan shekara 47 mai ji da kudi ya saye fam din takarar Shugaban kasa.
Wani dan kasuwa mazaunin birnin tarayya Abuja, Dr Ibrahim Bello Dauda, ya shiga jerin ‘yan takarar shugaban kasa wanda na zaben a 2023 karkashin inuwar jam’iyya
Akwatin zabe
Samu kari