Fulani Makiyaya
Wasu makiyaya 2 da suka bata a yayin kiwo sun gamu da ajalisu a wani yankin zangon kataf. Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar mutuwar makiyayan da jajantawa.
Wasu da ake zargin yan fulani makiyaya ne sun soke wata yarinya mai karancin shekaru har lahira a jihar Ogun. Kisan mutanen da ba suji ba basu gani ba a yankin
Sarkin musulmi na Sokoto ya mayar da martani ga masu caccakar Fulani cewa 'yan ta'adda ne masu rike da muggan makamai suna kisa. Ya kuma ce shi ma Bafulatani ne
Gwamnan jihar Bauchi ya caccaki masu sukar Fulani makiyaya. Gwamnan ya kuma roki Fulani makiyayan da su kasance masu son zaman lafiya, kada su dauki AK-47.
Gwamnan jihar Borno Babagana Zulum ya bayyana cewa jiharsa na da shirin daukar nauyin samar da filin kiwo ga makiyaya da yakai girman hekta 5,000 a dajin jihar.
Gwamnan Zamfara, Bello Muhammad Matawalle ya ce maganar da ya yi cewa ba duk 'yan fashi ne masu laifi ba ba tuntuben harshe ne ba abunda yake nufi ba kenan.
Sarkin Fulanin Abeokuta ya bayyana cewa an rikicin Fulani na yankin an kashe Fulani sama da 23 tare da kone gidajensu sama 20 a yankunan jihar ta Ogun da kewaye
Gwamnan jihar Legas ya bayyana cewa jiharsa ta Legas ita kadai ke cinye 50% na dadin dabbobi da ake kiwonsu a fadin kasar Najeriya. Akwai kuma bukatar kari.
Kungiyar makiyaya ta miyetti Allah ta bukaci gwamnatin tarayya da ta baiwa 'yan Najeriya damar mallakar bindigogi saboda rashin kulawarta a fannin magance tsaro
Fulani Makiyaya
Samu kari