Fulani Makiyaya
Sarkin Fulanin Abeokuta ya bayyana cewa an rikicin Fulani na yankin an kashe Fulani sama da 23 tare da kone gidajensu sama 20 a yankunan jihar ta Ogun da kewaye
Gwamnan jihar Legas ya bayyana cewa jiharsa ta Legas ita kadai ke cinye 50% na dadin dabbobi da ake kiwonsu a fadin kasar Najeriya. Akwai kuma bukatar kari.
Kungiyar makiyaya ta miyetti Allah ta bukaci gwamnatin tarayya da ta baiwa 'yan Najeriya damar mallakar bindigogi saboda rashin kulawarta a fannin magance tsaro
Kungiyar makiyaya ta miyetti Allah ta fidda wadansu sharruda don kawo zaman lafiya tsakanin Fulani makiyaya da kuma manoma a yankin kudancin kasar ta Najeriya.
Shugaban Kungiyar Miyetti Allah a Ekiti ya ce su na goyon bayan ayi masu rajista. Alhaji Adamu Abache ya yi kira ga makiyaya su fallasa bakaken ashanan cikinsu.
Makiyayan da suka tsere daga jihohin kudu sun fara dawowa yankin arewacin kasa. Wasu daga cikin makiyayan da suka haura 4,000 sun iso wani yankin jihar Kaduna
Gamayyar gwamnonin arewa sun soki lamarin kiwon shanu a abudadden wuri. Gwamnonin sun ce irin wannan kiwo ba na zamani bane a irin wannan yanayi na duniya.
Gamayyar Kungiyoyin Arewa sun bayyana goyon bayan su ga shawarin Sheikh Abubakar Gumi na cewa gwamnati ta samar wuraren kiwo ga Fulani makiyaya son rage rikici.
A gobe Talata, majalisar dattawan Najeriya za ta zauna don tattaunawa kan batun rikicin Fulani makiyaya a fadin kasar. Za a zauna don kawo mafita ga lamarin.
Fulani Makiyaya
Samu kari