Labaran kasashen waje
Wani babban d'an jarida a Amurka, Scott McConnell, ya ba JD Vance shawarar amfani da sashe na 25 na kundin tsarin mulki domin hambarar da Donald Trump.
Miliyoyin Amurka sun gudanar da gagarumar zanga-zangar "No Kings" a dukkan jihohi 50 na ƙasar domin nuna adawa da manufofin Shugaba Donald Trump da yaƙin Iran.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Amurka ta yi nisa a sabon shirin yaƙi da ta ke yi da Iran, dakarunta za su shiga cikin Iran ta iyakokin ƙasar din a fafata
Shirye-shirye sun yi nisa domin gudanar da zanga-zangar adawa da salon mulkin gwamnatin Shugaba Donald Trump na Amurka. Mutane da dama za su fito.
Dakarun jamhuriyar Musulunci ta Iran sun kaddamar da hare-hare kan Amurka da Isra'ila a yankin Gabas ta Tsakiya, yayin da ake ci gaba da fafata yaki.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan kyautar da ya ce Iran ta ba da domin tattabatar da cewa a shirye take don tattaunawa kan yakin da ake yi.
Sojojin Amurka sun kwashe yanasu-yanasu sun bar sansanoninsu zuwa otal-otal a Gabas Ta Tsakiya sakamakon luguden wutar Iran, yayin da Tehran ke farautar su.
Rundunar tsaron Isra'ila (IDF), ta bayyana cewa ta hallaka daya daga cikin manyan kwamandojin Iran. Isra'ila ta hallaka kwamandan sojojin ruwa na rundunar IRGC.
Shugaba Donald Trump ya yi watsi da shawarar Benjamin Netanyahu na kiran al'ummar Iran su fito zanga-zanga, yana tsoron hakan zai kai ga "zubar da jini."
Labaran kasashen waje
Samu kari