Labaran Kwallo
Cristiano Ronaldo ya zama kan gaba a jerin ‘yan wasan da ke karbar albashi mafi tsoka a 2024, wanda shi ne karo na hudu da ya ke jan ragamar, in ji mujallar Forbes.
Tawagar ƙungiyar kwallon kafa ta Najeriya yan kasa da shekaru 17, Golden Eaglets ta nada dalibin makarantar sakandare, Simon Cletus a matsayin kyaftin dinta.
Tsohon dan wasan Super Eagles, Tijjani Babangida ya gamu da hatsarin mota yayin da matarsa, Maryam Waziri ke cikin yanayi bayan rasa ransa dalilin hatsarin.
Kylian Mbappe ya tabbatar da cewa zamansa ya zo ƙarshe a kungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasar Faransa watau PSG bayan shafe tsawon sheƙaru a Faris, ya saki bidiyo.
Kungiyar Real Madrid ta samu nasarar doke Cadiz da ci 3-0 wanda ya ba ta nasarar lashe kofin La Liga bayan ita ma Barcalona ta sha kashi a hannun Girona.
Hukumar kula da kwallon kafa ta Najeriya (NFF) ta nada Finidi George a matsayin sabon kocin tawagar Najeriya ta Super Eagles. Akwai babban aiki a gaban sabon kocin.
Ɗan wasan Super Eagles a Najeriya, Ademola Lookman ya zura kwallo mai muhimmanci a kungiyar ƙwallon ƙafa ta Atlanta wanda ta tsallaka zuwa wasan ƙarshe.
Real Madrid dai na da maki a teburin gasar kuma za ta iya dorawa kan nasararta a gasar La Liga, yayin da Barcelona ta samu cikas bayan shan kaye a wasanta da PSG.
Kano Pillars wadda aka fi sani da “Sai Masu Gida,” ta kwashi kashinta a hannun tawagar Benin (2-1), Shooting Stars (1-2) da Enyimba (5-0) a gasar Firimiyar Najeriya.
Labaran Kwallo
Samu kari