Labaran Kwallo
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, da gwamnoni 22 za su je kallon wasan ƙarahe a gasar AFCON 2023 waɓda tawagar ƴan wasan Najeriya za ta kara da Ivory Coast.
A yayin karo tsakanin Najeriya da Afrika ta Kudu a wasan kusa da karshe na gasar cin kofin Afrika, AFCON, akalla ‘yan Najeriya biyar ne suka mutu saboda zullumi.
Ahmed Musa ya jagoranci tawagar Super Eagles wurin yin addu'a na musamman ga wadanda suka rasa ransu yayin kallon wasanta da Afirka ta Kudu a ranar Laraba.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya tuna haduwarsa da wani dan Obidient a yayin wasan Najeriya da Afrika ta Kudu.
Wani ɗan kasuwa ya rasa rayuwarsa a lokacin da alƙalin wasa ya kashe kwallon da Osimhen ya zura a wasan Super Eagles da South Africa a gasar cin kofin AFCON.
Magoya bayan Afirka ta Kudu sun gargadi golan Najeriya, Stanley Nwabali kan komawa kasar don ci gaba da buga wasa a kungiyar kwallon kafa ta Chippa United.
Mataimakin Bursar na jami’ar Kwara, Alhaji Ayuba Abdullahi, ya rasu a lokacin da yake kallon wasan kusa da na karshe tsakanin Najeriya da Afrika ta Kudu.
Wani matashi da ke yi wa kasa hidima mai suna Samuel ya rasa ransa yayin kallon wasan Najeriya da Afirka ta Kudu a jiya Laraba 7 ga watan Faburairu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa za ta ba tawagar 'yan wasan Najeriya ta Super Eagles gagarumar kyauta kan nasarar da suka samu ta zuwa wasan karshe a AFCON 2023.
Labaran Kwallo
Samu kari