Jos
Wasu wadanda suka tsallake harin da aka kaiwa matfiya Musulmi a ranar Asabar wurin Gada-Biyu zuwa titin Rukuba dake karamar hukumar Jos ta arewa a jihar Filato.
Kungiyar Izala ta magantu kan yadda wasu 'yan ta'adda suka kashe musulmai da dama a jihar Filato a jiya Asabar. Kungiyar ta yi kira ga a zauna lafiya a ko ina.
Jami'ar Jos ta dage jarrabawar zango na biyu da ake kan yi saboda kashe-kashe da aka yiwa musulmai matafiya a wani yankin Jos a birnin jihar ta Filato a jiya.
Kungiyar makiyaya Fulani ta miyetti Allah ta yi zazzafan martani bayan da aka kashe musulmai da dama a wani yankin jihar Filato da sanyin safiyar jiya Asabar.
Plateau - Kungiyar fafutukar kare hakkin musulmai, MURIC, ta yi Allah wadai da kisan gillan da aka yi wa wasu musulmi da hanya ta biyo da su Jos, jihar Plateau.
Yanzu-Yanzu: An sanya dokar ta baci a garin Jos biyo bayan kisan gilla. Wannan na zuwa ne awanni kadan bayan da aka kashe wasu mutane a wani yankin jihar ta fil
Rundunar Operation Safe Heaven a ranar Talata, 10 ga watan Augustan 2021 ta kama mutane 8 da ake zargin sunada hannu a harbin wasu mata 3 a wata gona dake kusa.
Wasu mutane ɗauke da makamai sun kai hari Sabon Layi, dake karamar hukumar Jos ta Kudu, jihar Plateau. 'Yan sanda sun tabbatar da mutuwar mutum 10 a harin.
Gwamnan jihar Filato ya tabbatar da korar shugaban jam'iyyar APC na jihar tare da nada sabo bisa zargin yiwa jam'iyyar zagon kasa. An nada mataimakinsa a gurbin
Jos
Samu kari