Zaben Shugaban kasan Najeriya
Wike ya nemi PDP ta kai tikitin 2027 Kudu. Ya ce ware tikitin 2023 zuwa Arewa ya haifar da rikici amma ana ganin Wike na kokarin hana Atiku takara a jam'iyyar ne.
Akpabio ya soki Obi kan kalamansa na cewa "aikin 'yan mazan jiya ya tashi a banza". Ya ce Obi ya fara warware rikicin jam'iyyar LP kafin ya nemi shugabancin Najeriya
Gwamna Charles Soludo na jihar Anambra ya bayyana cewa jam'iyyarsa ta APGA ta amince da Shugaba Bola Tinubu a matsayin ɗan takararta a zaɓen 2027.
Gamayyar jam'iyyun siyasa a Najeriya watau CUPP ta caccaki shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da cewa ba abin da ya kawo a gwamnatinsa sai wahala da matsi.
Ofishin yada labaran Atiku Abubakar ya caccaki Daniel Bwala, ya ce kalamansa na nuna APC na tsoron hadakar ‘yan adawa da ke shirin ceto Najeriya.
Hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya shawarci Atiku Abubakar ya haƙura da neman zama shugaban kasa domin babu alamar Allah zai ba shi damar shugabanci.
Hakeem Baba-Ahmed ya bukaci Atiku Abubakar da Shugaba Tinubu da su hakura da takara a 2027, su ba matasa dama su kawo sababbin dabaru don kawo babban ci gaba a kasa.
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa kuma shahararren ɗan jarida, Dele Momodu ya ce ɗan Arewa ne kaɗai zai iya karaa da Bola Tinubu kuma ya yi nasara a 2027.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da hukuncin da aka yanke wa Farfesa Peter Ogban kan magudin zabe da ya yi don Godswill Akpabio bisa canja sakamako.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari