Zaben Shugaban kasan Najeriya
Fitaccen malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya bayyana makomar shugabannin da ke barin talakawansu cikin yunwa domin akwai sakayya.
Sheikh Abubakar Rijiyar Lemu ya caccaki malaman APC a 2023, malamin yake cewa ya kamata a ce an yi la’akari da ‘dan takaran da ya san al’umma da talaka yake bukata.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ce masu daukar nauyin zanga-zanga suna tunanin shiga mulki ta bayan gida wanda hakan zai haifar da rikici.
Ministan ayyuka, David Umahi ya roki matasa da su hakura da zanga-zangar da suke shirin yi inda ya yi ikirarin cewa Tinubu ne silar rashin lalacewar Najeriya.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi tonon sililin gaske game da yuwuwar masu fada aji sun yi babakere a gwamnatinsa. Shugaban kasar ya magantu kan yakin zabensa.
Matasan kasar nan da sauran masu shirin fita zanga-zanga sun kara samun karfin gwiwa daga tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Faduri Oluwadare Joseph.
Tsohon mai magana da yawun kwamitin yaƙin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Daniel Bwala ya koma jam'iyyar APC mai mulki, ya gana da Tinubu.
Yan Najeriya na tsaka da bayyana rashin gamsuwa da yadda Bola Tinubu ke mulkar kasar, sai ga shi an fara shirye-shiryen ya sake tsayawa takara a 2027.
Kungiyar matasa masu goyon bayan Atiku, NYFA, ta ce tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar zai kawo sauyi ga al’ummar kasar idan ya zama shugaban kasa.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari