Zaben Najeriya
Tsohon ministan yada labarai da wayar da kai, Farfesa Jerrry Gana, ya ce sai sun fatattaki jam'iyya mai mulki ta APC tare da korar ta daga madafun iko a 2023.
Abuja - Tsohon Shugaban Cocin Katolikan Abuja, John Cardinal Onaiyekan, ya bayyana cewa da yiwuwan Najeria ta balle kafin 2023 saboda halin da kasar ke ciki.
Matar Atiku ta kara tabbatar da cewa, mijinta zai tsaya takara, kuma Allah yake roko ya bashi mulkin Najeriya a zaben 2023 mai zuwa. Ta bayyana yadda halin Atik
Majalisar wakilai a Najeriya ta gayyaci shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta INEC kan batun kudaden da za a kashe a zaben fidda gwani kai tsaye da ke gaban
Jam'iyyun siyasa tare da 'yan takara sun mika korafi inda suke kalubalantar nasarar dan takarar jam'iyyar All Progressives Grand Alliance, APGA, Farfesa Soludo.
Shugaban ƙasa, Muhammdu Buhari, ya aike da wasika ga hukumar zabe mai zaman kaɓta ta kasa INEC, yana neman shawararta kan sabon dokar zaɓe da aka tura masa.
Daya daga cikin dattawan Najeriya masu sharhi kan lamuran yau da kullum, Alhaji Tanko Yakassai, ya bayyana abinda ya tattaina da Asiwaju Bola Tinubu lokacin da.
Minista. sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Farfesa Isa Ali.Ibrahim.Pantami, ya nesanta kansa da fastocin da ake taɗa wa na takarar shugaban kasa .
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, kuma babban jigo a jam'iyyar PDP, Attahiru Bafarawa, ya bayyana cewa ba zai sake neman zama shugaban ƙasan Najeriya ba har abada.
Zaben Najeriya
Samu kari