Zaben Najeriya
Yan sanda a jiya a Jihar Ebonyi sun kama 'ya'yan daya daga cikin dattawan da suka kafa Jihar Ebonyi, marigayi Sanata Office Nwali kan zarginsu da kin janye wa w
Wani dan takarar gwamna a Jihar Cross River karkashin jam’iyyar PDP a 2023, Amb. Wilfred Bonse ya nemi jam’iyyar ta dawo masa da kudin fom din takararsa Naira m
Gabanin zaben fidda gwani na gwamna na jam'iyyar PDP, tsohon mataimakin gwamnan jihar Zamfara Barista Mahdi Aliyu Gusau ya fice daga takarar da ya bayyana.
Bayan haka kuma, wani dan takaran, Shehu Sani, ya ce yana ci gaba da fafutukarsa ta fitowa takarar gwamna a jam’iyyar PDP yayin da wasu ke ci gaba da fita.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC, a ranar Litinin ta sake gurfanarwa da Kanal Sambo Dasuki, tsohon Gwamna Attahirru Bafarawa, 'dan shi da wasu mutum 2 a kotu.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC, ta ce dage lokutan zabukan fitar da gwani da jam'iyyun siyasa ke yi idan an bar su zai yi mummunar illa ga zabe.
Abdulmumin Usman, Sarkin Katsina, ya ce yana goyon bayan takarar da mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo da yake yi domin gaje kujerar Buhari a 2023.
Gwamnan Jihar Ebonyi, Dave Umahi, a ranar Lahadi ya jinjina wa kokarin da gwamnati mai ci yanzu kan tafiyar da al'amurran kasar, rahoton Channels Television.
Babban jigon jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ya dira jihar Yobe domin zantawa da wakilan jam'iyyar APC yayin da zaben fidda gwani na takarar shugaban kasa.
Zaben Najeriya
Samu kari