Zaben Najeriya
Matar dake takarar shugaban kasa karkashin jam'iyya mai mulki (APC), Uju Ken Ohanenye ta nuna damuwa a kan abun da ta siffanta da gazawar maza wajen mulki.
Jigo a jam'iyyar APC, Osita Okechukwu, ya sanar a ranar Talata cewa yan takara 3000 ne za a tantance a fadin kasar da ke neman samun tikitin takarar majalisar
Jam'iyyar NNPP ta kwatanta dan takarar shugabancin kasa a karkashin ta, Kwankwaso a matsayin "ma'aikin Ubangiji" wanda yake son yakar yunwa da hadaa kan kasa.
Bayan kokarin da jam'iyyar APC ta dinga yi na hana Sanata Shekarau sauya sheka,jam'iyyar NNPP ta sanar da cewa ya koma cikinta inda Kwankwaso ya taya shi murna.
Atiku Abubakar ya yi wa ‘yan Najeriya alkawarin cewa idan aka ba shi damar zama shugaban kasa a 2023, zai sake fasalin kasar nan tare da magance rashin tsaro.
Tsohon mataimakin gwamnan Jihar Kano, Hafiz Abubakar, ya ce mataimakin gwamnan Kano mai ci kuma ɗan takarar gwamna na APC a zaɓen 2023, ya kamata yana gidan yar
Abubakar Malami, Antoni-Janar na Tarayya kuma Ministan Shari'a, ya janye takararsa ta neman gadon kujerar Gwamna Atiku Bagudu na Jihar Kebbi. Bayan watanni ana
Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje na Jihar Kano ya ziyarci sanata mai wakiltar Kano Central, Ibrahim Shekarau. Daily Trust ta rahoto cewa tsohon gwamnan (Shekara
Dan marigayi Chief MKO Abiola, wanda ake ganin shi ya lashe zaben June 12 na 1993, Kola, ya bayyana aniyarsa na yin takarar shugaban kasa a 2023 a karkashin jam
Zaben Najeriya
Samu kari