Zaben Najeriya
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC, ta ware N1.3 biliyan domin walwalar ma'aikatan ta a shekarar 2022.Wannan ya hada da kyautar ta'aziyyar ma'aikatanta.
Hukumar gudanar da zaben kasa watau INEC ta bayyana cewa zaben jihar Anambra da aka cikashe yau Talata zai gudana ne tsakanin karfe 10 na safe zuwa 4 na rana.
Jihar Anambra - Mabiyanmu su sani, wannan sakamakon abinda ma'aikatan INEC suka sanar ne bayan kammala kirge a kowani rumfar zabe kuma wakilanmu sun shaida.
Shugaban jam'iyyar APGA, Chief Victor Oye, dake gab da sake lashe zaben gwamnan Anambra ya ce Najeriya ta kai matsayin da zata iya gudanar da zabe ta na'ura.
Hukumar zabe mai zaman kaɓta ta ƙasa (INEC) na cigaba da tattara sakamakon zaɓen gwamnan jihar Anambra da aka fafata ranar Asabar 6 ga watan Nuwamba, 2021.
A cikin watannin da suka gabata, tsaro a jihar ya lalace, lamarin da ya dinga zama kalubale tare da tunanin yadda zaben zai kasance a yankin da kasar baki daya.
Duk da akwai 'yan takara 18 tare da jerin jam'iyyun siyasa da suka fito gaba-gadi domin neman kujerar gwamnan jihar Anambra a zaben da za a yi ranar 6 ga Nov.
Sifeto Janar na yan sanda, IGP Alkali Usman, ya cire DIG Joseph Egbunike a matsayin kwamandan tsaro a zaben jihar Anambra da zai gudana ranar Asabar, 6 ga Nuwam
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta, INEC ta ce naira biliyan 100 da aka ware domin gudanar da babban zaben 2023 a kasafin kudin sabuwar shekara ba zai isa ba.
Zaben Najeriya
Samu kari