Jihar Ekiti
A ranar Alhamis, gwamnan jihar Ekiti, kuma shugaban NGF, Dr Kayode Fayemi, yace kwanannan gwamnatin tarayya zata daidaita da ASUU, The Punch ta wallafa hakan.
A wata takarda da sakataren gwamnatin jihar Ekiti Biodun Oyebanji ya saka hannu, gwamnan jihar ya zargi ma'aikatan gwamnatinsa da karya dokokin cutar korona.
Lamarin ya faru yayin da fusatattun matasan suka mamaye babban ofishin rundunar 'yan sanda da ke Ado a wata zanga-zangar nuna bacin ransu a kan kisan wani dan a
Kimanin kwana biyu kenan da zanga-zangar lumana da aka fara domin nuna adawa da rundunar SARS ta rikide zuwa kazamin rikici a wasu jihohi da kuma birnin tarayya
Wasu da ake zargin 'yan daba ne a zaga-zagar Edsars sun kona ofishin 'yan sanda da ke karamar hukumar Ifelodun na jihar Legas, a yau Talata, 20 ga wata Oktoba.
A cikin wata takaitacciyar sanarwa da ta fito daga ofishin shugaban sashen sadarwa da hulda da jama'a na kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF), Abdulrazaq Bello Bar
An yi garkuwa da wani tsohon sojan Amurka, Manjo Jide Ijadare (mai murabus) da wani mutum guda a masana'antarsa na sarrafa manja da ke Ijan-Ekiti a karamar huk
Fastocin kamfen din gwamnan Ekiti, Dr Kayode Fayemi, na neman takarar kujerar shugaban kasa a zaben 2023 karkashin jam'iyyar APC ya karade soshiyal midiya.
Kotu ta yanke wa wani barawon doya hukuncin kisa ta hanyar rataya a jihar Ekiti bayan ya kashe mai gonar doyan da ya je sata a ciki sakamakon kama shi da yayi.
Jihar Ekiti
Samu kari