Jihar Ekiti
Kotu ta yanke wa wani barawon doya hukuncin kisa ta hanyar rataya a jihar Ekiti bayan ya kashe mai gonar doyan da ya je sata a ciki sakamakon kama shi da yayi.
Mun ji cewa Coronavirus ta harbi Kwamishinonin Gwamnan Ekiti amma dai ana sa ran cewa Gwamnan na Ekiti da wadanda su ka harbu da ciwon su na kara samun sauki.
Jiga-jigan Jam’iyyar APC su na ta faman kai wa juna hari tun lokacin zaben 2018. Har yanzu ba a kawo karshen bambancin da aka samu a gidan APC a jihar Ekiti ba.
Da ya ke magana amadadin sauran 'yan tawagarsa, Tubonson ya bayyana cewa ya godewa Allah da 'yan sanda su ka kamasu saboda komai ba ya faruwa sai da yardarsa, a
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Mista Ayodele Peter Fayose ya rufewa manyan APC kofar komawa jam’iyyar PDP. Yanzu haka ana rade-radin Hadimin Buhari zai koma PDP.
Wasu manyan jam'iyyar APC sun ce Gwamna Kayode Fayemi ya na kokarin rufewa ‘Ya ‘yan jam’iyya baki a Ekiti. Hakan ya sa rikicin APC ya na neman dawowa danye.
Gwamnan Jihar Ekiti ya dura kan Mai ba Shugaban kasa Buhari shawara a rikicin APC. Kayode Fayemi ya karyata rahoton zuwa wurin Shugaban kasa da Victor Giadom.
Sabon baraka ya kunno kai a jam'iyyar APC reshen Ekiti kan yunkurin tsige hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari a kan harkokin siyasa, Sanata Babafemi Ojudu.
Gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, ya sanar da mutuwar Remi Omotoso, daya daga cikin mambobin kwamitin yaki da cutar korona kuma tsohon shugaban bankin kwarar.
Jihar Ekiti
Samu kari