Jihar Ekiti
An sha yar dirama bayan mazauna yankin Ifaki sun zargi wasu mambobin APC da rabawa masu zabe kudi yayin da ake gudanar da zaben gwamnan jihar a yau Asabar.
Wasu jami'an rundunar yan sandan Najeriya wanda aka tura su samar da tsaro a zaben gwamna da za a yi a ranar Asabar 18 ga watan Yuni a Jihar Ekiti sun gabatar d
Gabanin zaben gwamnan Jihar Ekiti, mazauna jihar wadanda suka yi magana da Legit.ng sun bayyana yan takarar da suka fi so a cikin wadanda ke neman kujerar gwamn
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a zaben 2023, Asiwaju Bola Tinubu, ya bukaci al'ummar Jihar Ekiti su fito su yi zabe idan
Duba ga sanarwar da INEC ta fitar, jam’iyyun siyasa 16 tare da ‘yan takararsu ne za su fafata a zaben gwamnan jihar Ekiti da za a yi a ranar 18 ga watan Yuni.
Yayin da ake shirye shiryen tunkarar zaben gwamnan a jihar Ekiti, jam'iyyar APC mai mulki ta samu karin goyon baya, mambobin LP kusan 1000 sun sauya sheka.
Gwamna Kayode Fayemi ya ce zargi wasu ‘yan takarar da cewa sun cika wuri ne kurum, amma ba da gaske suke yi ba. Mutum kusan 30 suka saye fam a APC a kan N100m.
Bederinwa Waheed mai shekaru 33 ya gurfana gaban babbar kotun Majistaren Ado Ekiti bisa zarginsa da ake yi da damfarar wata albashinta na watanni biyar na N-Pow
Ana wasan tonon silili tsakanin manyan jagororin APC kan zargin tafka magudin zabe. Tsohon Shugaban APC, Adams Oshiomhole ya fallasa abin da ya faru a 2020.
Jihar Ekiti
Samu kari