Jihar Ekiti
Gwamnan jihar Ekiti kuma shugaban kungiyar gwamnonin Najeriya, Kayode Fayemi, ya gana da Buhari kan niyyarsa ta tsayawa takarar kujwra lamba ɗaya a zaɓen 2023.
Alamu sun nun cewa shugaban ƙungiyar gwamnonin APC da tsohon gwamnan Ogun sun kammala shirin ayyana shiga takarar kujera lamba ɗaya a Najeriya a zaɓen 2023.
Wasu da ake zargin yan daban siyasa ne sun kai wa tawagar dan takarar gwamna na jam'iyyar Social Democratic Party (SDP), Segun Oni, hari a karamar hukumar Efon
Wasu da suka yi garkuwa da wani mutum mai matsakaicin shekaru, Idowu a Jihar Ekiti sun sako shi bayan an biya su N750,000 da giya, tabar sigari da taliya. An ka
Yayin da jam'iyyar APC ke shirin gudanar da babban taronta na ƙasa, a jihar Ekiti, hadimin gwamna Fayemi ya rubuta takardar murabus daga mukaminsa, ya koma SDP.
Ekiti - Rundunar yan sanda ta ceto wata budurwa da aka yi garkuwa da ita tsawon shekara uku daga zuwa darasin WAEC, tana ɗauke da juna biyu da ya kusa sauka.
Hukumar zaɓe mai zaman ƙanta ta ƙasa ta fitar da jerin sunayen yan takarar gwamna a zaben jihar Ekiti dake tafe ranar 18 ga watan Yuni. bayan karewar wa'adi.
Wasu yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun farmaki basaraken masarautar Aiyede dake jihar Ekiti, Abdulmumini Orishagbemi. Sun harbe shi a kafa.
Kungiyar masu sarrafa ruwan leda wanda aka fi sani da fiyo wota sun bayyana batun tashin farashin jakar ruwan daga N150 zuwa N200 saboda tashin farashin kayan a
Jihar Ekiti
Samu kari