Jihar Edo
Dakarun sashi na 5 na atisayen Golden Dawn da aka tura Enugu sun sheke mutum 3 da aka zargin 'yan awaren kudu ne da aka fi sani da IPOB, wadanda suka kai wa.
Gwamnan jihar Edo ya kirkiri hanyar gano kwazon kwamishinonin da ya nada ya kuma rantsar da su a yau Laraba. Ya bayyana hanyar da zai bi wajen gano kokarinsu.
Sakamakon, binciken da aka gudanar a kan gawar wata budurwa, Faith Aigbe mai shekaru 26 da aka tsinta a cikin motar basarake na jihar Edo ya nuna cewa ta rasu n
Wasu hotuna da suka fito daga Benin, babban birnin jihar Edo, sun nuna yadda aka fara aiwatar da kudirin gwamna Obaseki na hana ma'aikata shiga wurin aiki.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philips Shaibu, ya musanta rahoton dake yawo cewa ya samu matsala da uban gidansa, Mai girma Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki.
Da sanyin safiyar yau Litinin wasu 'yan bindiga suka dira gonar wani jigon PDP, inda suka yi awon gaba dashi. An ce sun sace shi tare da direbansa a gonar.
Rahotanni sun bayyana cewa mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya kammala duk wasu shirye-shirye na ficewa daga jam'iyyar adawa ta PDP kowane lokaci.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo a ranar Lahadi ya yi magana kan babban tashin hankalinsa da tsoro bayan ya bar kujerar gwamna, Daily Trust ta ruwaito hakan.
Wasu bata gari da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun harbi DPOn yan sanda na Igarra a karamar hukumar Akoko-Edo, Suleiman Mohammed, The Cable ta ruwaito.
Jihar Edo
Samu kari