Dandalin Kannywood
Bisa ga dukkan alamu liyafa na cigaba da bunkasa ga fitattacen jarumin Kannywood, Adam A Zango. A kwana-kwanan nan ne jarumin ya dauki hoto tare da sabuwar motar da ya siya ta alfarma mai suna Wrangler Jeep wacce aka kiyasta kudin
Fitacciyar 'yar wasan fim din Hausa, Rukayya Dawayya, ta bayyana irin yadda take jin bakin cikin yadda tsohon mijinta, Adamu Teku ya saketa ta hanyar tura mata sakon wayar salula. Jarumar ta bayyana hakan ne lokacin da take...
Maryam Yahaya ta bayyana hakanne a lokacin da take tattaunawa da wakilan tashar Freedom Radio na jihar Kano, a cikin shirin Taurarunmu da suke gabatarwa ranar Alhamis. Sai dai kuma jarumar ta bayyana cewa a zahiri ita ba...
Shahararren mawakin Hausan nan, Nazir M Ahmad, Sarkin Waka, yayi wani habaici da wasu kalamai na waka da suka yi nuni da cewa da gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ke. Wannan shine karon farko da Naziru yayi...
Mawakan APC na zargin daraktan mawakan Shugaban kasa Muhammadu Buhari a zaben 2019, Dauda Kahutu Rarara da wasu bakwai da yin sama da fadi a kudaden kungiyar da aka samu ta hanyar tallafi.
Fitaccen jarumin wasan fina-finan Hausa na masana'antar Kannywood Zaharadden Sani ya bayyana cewa masana'antar Kannywood ta kama hanyar lalacewa, kuma taimakon gwamnatin kasar nan ne kawai zai ceto ta daga halin da take...
Fitacciyar jarumar fina-finan Hausa da take tasowa a masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Saratu Abubakar ta yi kaca-kaca da manyan masu kudi masu daukar 'yan mata suna basu kudi su yi lalata dasu...
Babban darakta a kamfanin Kannywood, kuma Shugaban kamfani shirya fina-finai a UK Entertainment, Yaseen Auwal, ya bayyana abinda ke tsakanisa da fittaciyar jarumar fim, Rahama Sadau.
Babban furodusa na Kannywood kuma Manajan Darakta na kamfanin Entertainment, Alhaji AbdurRahman Muhammad, ya bayar da dalilan da yasa masana’antar shirya fina-finan Hausa ta cancanci samun mukamin minista daga Shugaban kasa Buhari
Dandalin Kannywood
Samu kari