Dandalin Kannywood
Fitacciyar jarumar fina-finan hausa, Rahama Sadau, ta bayyana cewa tana da burin da ta dade tana dakon shi, domin ta shirya fim din da zai ilimantar da al’umma tare da taba rayuwa da matsalolin da ake fama dasu a kasar Hausa...
Fitacciyar jaruma Fatima Sadisu wacce aka fi sani da Fati KK, ta bayyana cewa ta dawo harkar fim ne don bata da wata sana’ar da ta fi ta. Jarumar ta bayyana hakan ne a lokacin da take tattaunawa da wakilin northflix.ng, dangane...
An dade ba a ganin jaruma Halima Atete a cikin harkar fim, duk da kuwa jarumar ta kasance babbar jaruma mai jan zarenta a baya. Halima Atete ta kai kololuwar da ya zamo ita kadai ake magana a cikin jaruman masana’antar mata...
Shahararren jarumin masana’antar Kannywood kuma mawaki, Adam Zango, ya bayyana silar rikicin da ke addabar masana’antar Kannywood. Ya zargi yaranshi da kuma yaran jarumi Ali Nuhu da rura wutar rikicin da taki ci takic cinyewa...
Matashiyar jarumar masana’antar Kannywood, Zulaihat Ibrahim wacce aka fi sani da Zpretty ta caccaki ma’abota amfani da kafafen sadarwa ta zamani. A wani bidiyo da jarumar ta wallafa a shafinta na Instagram, ta yi suka ga wadanda..
Watanni biyu da suka wuce ne kamfaini Apple suka saki wayar iPhone 11 a kasuwa. A cikin jaruman masana’antar Kannywood, jaruma Rahama Sadau ce jaruma ta farko mace da ta fara amfani da sabuwar dalleliyar wayar...
Wani bidiyo da tashar YouTube ta Tsakar Gida ta wallafa, ya bayyana yadda Sadiya Haruna da jarumi kuma furodusa Isah I.Isah suka sake jawo cece-kuce a kafafen sada zumuntar zamani...
Bayyanar Maryam Yahaya, ta bude kofar shigowar kananan ‘yan mata Kannywood. Kusan za a iya cewa, babu wani lokaci da aka samu bunkasar kwararowar kananan yara cikin harkar fim kamar yanzu, inda abun ya zamo wani kalubale...
Kungiyoyin sun karrama A Zango ne biyo bayan tallafin daya baiwa wasu dalibai marayu da gajiyayyu dake makarantar Professors group of schools dake Zaria, ta hanyar biya musu kudin makaranta gaba dayansu.
Dandalin Kannywood
Samu kari