Kotun Kostamare
Kotun majistire dake jahar Kano, ta ba da umarnin a saki Jamila Muhammad Sani, matar dunna ga Abdulmalik Tanko, wanda ya amince da kashe ɗalibarsa Hanifa Abu.
Wani ɗalibin jami'ar Jos da ake zargin ya halaka budurwarsa domin yin asiri ya koma tamkar mawaki yayin da ya ga za'a gabatar shaidu a kansa a zaman Kotu yau.
Wani ma'aikacin kamfani, Stephen Oyediran, ya shaida wa wata kotu da ke zamanta a Mapo, Ibadan cewa yana son a raba aurensu na shekaru takwas da matarsa Busayo,
Wata Blessing tana hannun rundunar ‘yan sandan Jihar Legas bisa zargin ta da watsa wa wata mai Pos, Bisola Kolawole, miya mai zafi a unguwar Ikorodu da ke jihar
An gurfanar da wata mata ‘yar Kawangware, yankin Nairobi bisa rikici akan yadda ta cizge kunnen mijinta har ta kai ga kunnen ya cire. Ana zargin Zainab da yin a
An tsare wata matar aure, Jamila Ardo, bisa zargin ta da yin garkuwa da kanta tare da karbar kudin fansa daga hannun masoyinta. Ardo, yar asalin garin Wuaru Jab
A ranar Alhamis wata kotu a Igando ta biya wa wata matar aure, Isoboye Dominics bukatar raba auren ta da mijin ta, Christopher, saboda ta kamashi suna lalata.
Wata mata mai shekaru 49, Abosede Oloyede, da aka ce ta kwace wa makwabcinsa 'kitchen' wato dakin girki, ta gurfana a gaban Alkalin Kotun Majistare na Surelere
Tsohuwar Ministan Albarkatun Ruwa, Mrs Sarah Ochekpe ta ce bata gamsu ba da hukuncin babban kotun tarayya da ta yanke mata daurin shekaru uku da wasu mutane biy
Kotun Kostamare
Samu kari