Kotun Kostamare
Wani mutum da aka kama saboda laifin satar littafin Baibul mai tsarki har guda biyu ya bada uzuri mai ban mamaki bayan ya amsa laifin da ake tuhumarsa da aikata
Kotun majistaren dake zamanta ajihar Kano ta sake dage zaman sauraron karar kisan Hanifa Abubakar, 'yar shekara biyar da ake zargin shugaban makaranta ya hallak
Kano - Tsohon kwamishanan ayyuka na jihar Kano, Muaz Magaji, wanda aka fi sani da 'Dan Sarauniya' ya kurmance a cikin kotu yayinda ake shirin gurfanar da shi.
Wata kotu a jihar Legas, ta raba auren wasu ma'aurata da suka shafe shekara 12 tare saboda mijin ya ɗauki soyayyar duniya ya ɗora a kan karensa da yake kiyo.
Wata kotu mai zamanta a Legas ya yanke wa wani mutum mai shekaru 42, Ekpo Lawrence hukuncin daurin rai dai rai ba tare da zabin tara ba saboda yi wa yar cikinsa
Mai gabatar da kara, a yayin da take karantawa Jamila rahoton farko na bayanai, ta yi zargin cewa ta boye wacce aka sace a gidanta na tsawon kwanaki biyar.
An gurfanar Abdulmalik Tanko a wata kotun majistare da ke jihar Kano domin amsa karar kisan da yiwa dalibarsa mai suna Hanifa Abubakar, yar shekara biyar..
Wata babban kotu mai zaman ta a Bauchi, ta yanke wa wasu matasa uku hukuncin daurin shekaru 17 a gidan gyaran hali saboda aikata fashi da makami a shekarar 2018
Ogun- Wani matashin saurayi da bai wuce shekara 24 ya gurfana gaban kotu bisa zargin jefa budurwarsa cikin haɗari bayan ya ɗirka mata juna biyu a jihar Ogun
Kotun Kostamare
Samu kari