Kotun Kostamare
A ranar Laraba, babbar kotun Kubwa da ke Abuja ta umarci wani mai aski, Isaac Clement mai shekaru 21 da ya dinga share ofishin ‘yan sanda na tsawon kwana 90, Va
Mai Shari'a Mohammed Sani na babban kotun tarayya a Ilorin, a ranar Litinin 14 ga watan Fabrairun 2022, ya samu wani matashi mai shekaru 25, Olaleye Paul daga k
An gurfanar da wani tela mazaunin Kaduna, Gado Yahaya a gaban kotun majistare a ranar Litinin kan zarginsa da kashe makwabincinsa yayin rikici kan bokitin ruwa
Bayan gurfanar da Abdulmalik Tanko tare da wadanda ake zargin sun hada kai don halaka Hanifa Abubakar ‘yar shekara 5, a ranar Litinin, an samu koma-baya dangane
Mai Shari'a Oluwatoyin Taiwo ta kotun laifuka na musamman ta saki wani tela, Femi Kazeem, mai shekaru 33 a ranar Juma’a bayan ya kwashe shekaru 3 a gidan gyaran
An gurfanar da wani mutum dan shekara 21, Stephen Monday, a gaban kotun Majistare ta Ebute Meta a Jihar Legas kan zarginsa da duka da sata. The Punch ta rahoto
Lauyan da ke kare Abduljabbar, karkashin jagorancin Ambali Obomeileh Muhammad, SAN, ya bukaci a dawo da shaidan mai gabatar da kara na farko da ya sake gurfana.
Wani mutum da aka kama saboda laifin satar littafin Baibul mai tsarki har guda biyu ya bada uzuri mai ban mamaki bayan ya amsa laifin da ake tuhumarsa da aikata
Kotun majistaren dake zamanta ajihar Kano ta sake dage zaman sauraron karar kisan Hanifa Abubakar, 'yar shekara biyar da ake zargin shugaban makaranta ya hallak
Kotun Kostamare
Samu kari