Kotun Kostamare
Jami'an 'yan sanda sun gurfanar da wani mutum mai suna King Dauda a gaban kotu bisa zargin satar makudan kudade har N92,300 na budurwarsa a birnin tarayya Abuja
Wani mutumi mai suna Segun Akala, da ake tuhuma da laifin sata ya haura ta tagar kotu, sannan ya tsere zuwa cikin jeji biyo bayan umarnin da alkalin kotun ya.
Wata matar aure ta kai ƙarar mijinta a gaban kotu tana neman a raba igiyar auren da ke a tsakaninsu, saboda rashin sauke nauyin da ya rataya a kansa na aure.
Kotu da ke zamanta a Kabusa da ke birnin Abuja a Najeriya ta daure wani mai suna Zakaraya Usman watanni biyu a gidan yari bisa zargin satar Linjila guda hudu.
Kotun magistare da ke zamanta a garin Kaduna ta umarci da a bai wa wani wanda da ake zargi mai suna Adamu Isah bulali takwas saboda satar kaji masu rai guda 10.
Wani mutum mai suna Abiodun Akinyemi ya roki wata kotun al’ada da ta raba aurensa wanda suka shafe shekaru 18 da matarsa saboda barazanar kisa da take masa.
Kotu ta tura wani mutumi zuwa gidan yari bayan da hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalinn arzikin kasa zagon kasa, EFCC ta gurfanar da shi bisa tuhumarsa da.
Wata kotun al’ada da ke zamanta a Ado-Ekiti cikin jihar Edo ta raba aure tsakanin mata da miji saboda cin zarafin matar da mijin ke yi da barazana ga rayuwarta.
Wata kotu a Jos babban birnin jihar Filato ta yankewa wani dan kasuwa mai suna Abubakar Usman daurin wata shida a gidan yari bisa laifin damfarar wani mai siyar
Kotun Kostamare
Samu kari