Kotun Kostamare
Fasto mai suna Lucky Omoha, ya roki alkalin kotu dake zamanta a Nyanya cikin Abuja da ya taimaka kada ya raba aurensu da matarsa saboda yana matukar son ta.
Kotu ta hana ‘yan jaridu da lauyoyi da sauran jama’a shiga cikin kotun da ake ci gaba da sauraren karar Abba Kyari da ake zargi da safarar kwayoyi a kasar.
Wata kotun shari’ar Musulunci dake Kaduna ta umarci wata mata mai Fatima Muhammad da ta dawo da sadakin da ta karba na N80,000, a madadin sakin da ta bukata.
Magidanci ya maka matarsa a kotu bayan ta lakada masa duka har sai da mijn ya suma, ya ce matar daman ta saba cin zarafinsa kullum akan abinda bai kai komai ba.
Kotun shari'ar Musulunci a Kano ta gurfanar da wasu matasa 2 da ake zargin sun ci zarafin limaminsu a masallacinsa dake unguwar Hotoro a cikin kwaryar Kano.
Wani mai haya ya maka mai gidan da yake haya, Ganiu Tajudden a kotu bisa zargin watsar masa da kaya da ya yi ba tare da ya ba shi lokaci ba, ya ce abi kadunsa.
Wata budurwa a jihar Kaduna ta kai ƙarar mahaifinta gaban kotun shari'ar musulunci, kan yunƙurin sa na yi mata auren dole. Budurwar tace tana da mai sonta.
Wata yarinya ta maka mahaifinta a kotu dake zamanta a Kaduna inda ta roki kotun da ta hana auren dole da yake shirin yi mata, ta ce tana da wanda za ta aura.
Wasu ma'aikatan gidan abinci na Pizzaman da ke Kumasi Ghana, Sai'du Karim da Rashid Abdullahi za su share shekaru 5 a gidan yari bisa kama su da aka yi suna
Kotun Kostamare
Samu kari