Kotun Kostamare
Ana tuhumar Dauda Kahutu Rarara da cin kudin wani dan kasuwa na wayoyi tare da kin biyansa, an umarci ya sake bayyana a gaban kotu don a san halin da ake ciki.
Wasu ƴan aikin gidan mutum biyu sun gurfana a gaban kotun shari'ar musuƙunci a Kano, bisa zargin sace zinaren maƙudan kuɗaɗe a gidan da aka ɗauke su suna aiki.
Alkali ya daure wani matashi bisa zarginsa da sace injin nikan wata mata a jihar Ogun. An bayyana yadda ya shiga gidan ya yi sata har dubunsa ta cika ya shigo.
Mai Son Abinka: Hanyar da Wani Tsoho Yabi Ya Warce Wayoyi Saba'in Na Wasu Mutane Yadda Wani Tsoho Yayi Awon Gaba da Wayoyin Mutane 70 Cikin Kwarewa A garin Ibad
Alkalin wata kotun shari'ar musulunci dake zamanta a karamar hukumar Kura ta jihar Kano ya yanke hukuncin yiwa wani Ibrahim Musa Tofa, bulala 10, kan satar rake
Wata kotu da ke zamanta a Ado Ekiti, ta tsare wani mutum mai suna Sunday Obasuyi da wasu mutanen kan zarginsu da siyar da mahaifinsa, Michael Obasuyi ga matsafa
Majalisar Alkalai na Kasa, NJC, ta dakatar da Alkalin Alkalai na Taraba daga aiki kuma ta bada shawarar a masa ritaya na dole bayan bincike ya nuna ya saba doka
Wata mai suna Blessing Olaitan, wacce ta kira kanta kwararriyar yar gidan magajiya ta kai kara kotu cewa wani kwastoma ya yaudare ta ya tura mata alat din bogi.
Rundunar yan sanda a Legas ta maka wani mai gidan haya a kotu kan tuhumarsa da kai sunayen wasu yan haya 2 a gidansa matsafa inda aka yi barazanar za a halakasu
Kotun Kostamare
Samu kari