Kotun Kostamare
Kotun shari'ar Musulunci a Kano ta gurfanar da wasu matasa 2 da ake zargin sun ci zarafin limaminsu a masallacinsa dake unguwar Hotoro a cikin kwaryar Kano.
Wani mai haya ya maka mai gidan da yake haya, Ganiu Tajudden a kotu bisa zargin watsar masa da kaya da ya yi ba tare da ya ba shi lokaci ba, ya ce abi kadunsa.
Wata budurwa a jihar Kaduna ta kai ƙarar mahaifinta gaban kotun shari'ar musulunci, kan yunƙurin sa na yi mata auren dole. Budurwar tace tana da mai sonta.
Wata yarinya ta maka mahaifinta a kotu dake zamanta a Kaduna inda ta roki kotun da ta hana auren dole da yake shirin yi mata, ta ce tana da wanda za ta aura.
Wasu ma'aikatan gidan abinci na Pizzaman da ke Kumasi Ghana, Sai'du Karim da Rashid Abdullahi za su share shekaru 5 a gidan yari bisa kama su da aka yi suna
Rundunar ‘yan sanda ta kwamushe wani yaro, Ibrahim Musa da ake zargin ya kashe mahaifiyarsa mai kimanin shekaru 50 a karamar hukumar Ungogo da ke jihar Kano.
Idan Asiwaju Bola Tinubu ya karbi ragamar shugabanci, zai yaki marasa gaskiya, Bola Tinubu ya ce ba zai manta da kowa ba, kuma zai yi abin da za tuna da shi.
Wata kotu da ke zamanta a Sabo a yankin Yaba a jihar Legas ta bada belin shugaban kabilar Ibo mazauna Ajawo a jihar, Fredrick Nwajagu wanda ya yi barazanar.
Kotu ta tura keyar wani zuwa gidan gyaran hali da ake zargi da bayyana kanshi a matsayin jami`in hukumar da ke yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa.
Kotun Kostamare
Samu kari