Dan takara
Tsofaffin Shugaban Najeriya, Ibrahim Badamasi Babangida da Abdussalam Abubakar sun hadu da ‘Dan takarar Shugaban Kasa, Rabiu Kwankwaso mai neman mulki a NNPP.
Bola Tinubu Ya Kafa Kwamitocin da Za Su Taimaka Masa a 2023 a Kudu Maso Yamma. Rotimi Akeredolu da Adeniyi Adebayo za su shugabanci kwamitocin neman zaben APC.
Atiku ya jero ayyukan da zai fara a kwana 100 idan ya zama Shugaban Najeriya. Waziri zai yi kokarin cire tallafin mai, ya rage cin bashi a cikin kwanakin farko.
Femi Fani-Kayode ya kira Peter Obi da makaryaci, mara gaskiya kuma mayaudari, ya zarge shi da neman tada yaki tsakanin Hausawa, Yarbawa da Ibo da ke Najeriya.
An goge sunayen mutum 1,126,359 da suka yi rajistar katin zabe. Hukumar INEC mai gudanar da zabe ta bayyana halin da ake ciki wajen rajistar masu neman PVC.
A farkon makon nan jita-jita ta fara yawo, ana cewa wasu sun kai wa Peter Obi hari a Abuja. Dazu muke jin yana nan lafiya lau, babu wanda ya kawo masa hari.
Bola Tinubu ba zai fasa takarar 2023 ba, garau yake inji Kwamitin kamfe. An ji wasu na yada labari cewa Tinubu zai janye takarar neman zama shugaban Najeriya
Kungiyar Peter Obi Support Group za ta maida hankali a kan wasu jihohi ne a zaben shugabancin kasa. Kusan dukkanin jihohin su na yankin Arewacin Najeriya ne.
Dele Alake wanda shi ne Darektan dabarun sadarwa na kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na APC ya tabo batun dukiyar Bola Tinubu da ake yawon magana a kai.
Dan takara
Samu kari