Muhammadu Buhari
Wani babban jigon jam'iyyar APC ya caccaki shugaba Buhari kan yadda yayi kunnen uwar shegu da kiraye-kirayen da ake masa kan ƙarancin kuɗi a hannun ƴan Najeriya
Gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele ya ce sun lura ‘yan siyasa su na sayen sababbi. Ana zargin Gwamnonin jihohi 10 ne suke sayen kudin, suna boyewa.
Femi Gbajabiamila wanda shi ne Shugaban majalisa ya ce sauya kudi tsari ne mai kaifi biyu. Rt. Hon. Gbajabiamila yana ganin Bola Tinubu ake yaka da sunan tsarin
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi,ya bayyana dalilin da yasa shi da Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna suka halarci zaman kotun koli.Sun ce saboda talaka ne.
Mai magana da yawun Kungiyar Dattawan Arewa, Hakeem Baba Ahmed, ya zargi Buhari da yunkurin kayar da jam’iyyar APC a zabe mai zuwa da canza fasalin wasu Naira.
Mustapha Audu wanda shi ne Kakakin kwamitin yakin neman zaben APC a Arewa maso tsakiya, ya soki tsare-tsaren Gwamnatin Muhammadu Buhari na tattalin arziki.
A madadin Sarakunan Imo, Dr. Emmanuel Chukwuagina Okeke CFR ya bada sarauta ga Muhammadu Buhari a wajen taya APC da Bola Tinubu kamfe a yankin Kudancin Najeriya
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa mai neman kjjera lamba daya a Najeriya karkashin inuwar APC, Bola Tinubu, zai share hawayen mutane a 2023.
Wasu bankunan ‘yan kasuwa a fadin Najeriya sun daina karbar tsofaffin takardun kudi. Sun ce suna jiran umarni daga babban bankin Najeriya kafin daukar mataki.
Muhammadu Buhari
Samu kari