Muhammadu Buhari
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai, ya sake sakin maganganu ma su zafi kan mutanen fadar shugaban ƙasa, a wannan karon ya ce ya daina yarda da su.
A ci gaba da kokarin shirya zuwa babban zabe nan da mako biyu, shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya kira Bola Tinubu gidansa domin tattaunawa batutuwan zaɓe.
Shugaba Muhammadu Buhari yayi kira ga 'yan Najeriya da su zabi Bola Ahmed Tinubu saboda ya matukar fahimtar matsalolin Najeriya kuma zai iyaa magannnce su.
A yau Juma'a, majalisar magabata da masu ruwa da tsaki sun zannan da shugaba Muhammadu Buhari a fadar shugaban kasa don tattaunawa kan wasu abubuwa guda biyu.
Abin da Godwin Emefiele ya fada wajen taron majalisar magabata a yau ya bayyana. Gwamnan babban bankin ya ce a yanzu fa babu takardun da za a buga sabon kudi.
Shugaban North-South Progressive Alliance ya ce Sabi’u Yusuf ne yake duk abubuwan da ake ganin domin a karya Bola Tinubu a 2023, hakan yana neman kai shi kotu.
Gwamnatin Jihar Kano ta maka Gwamnatin Tarayyar Najeriya a kotu kan batun sauya fasalin takardun naira. Gwamnatin na Kano ta ce ya saba kundin tsarin mulki
Hadimin shugaban kasa, Femi Adesina, ya bayyana cewa ya kwashe kwanaki bakwai yana kashe N20,000 da ya samu da kyar daga banki. Yace duk ana iya yin maneji.
Mai girma shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa ya shiga jirgin tallata Bola Ahmed Tinubu ne saboda abokantaka da wasu abubuwa guda biyu.
Muhammadu Buhari
Samu kari