Jihar Borno
Rundunar MNJTF ta ragargaji wasu 'yan ta'addan Boko Haram da na ISWAP a wani yankin jihar Borno, inda suka hallaka 'yan ta'adda hudu tare da raunata da dama.
Jama’a da dama sun yi ta kokwanto akan tubabbun mayakan Boko Haram har wasu suna cewa da kyar idan da gaske su din ne kamar yadda Daily Trust ta ruwaito hakan.
Rundunar sojin Najeriya ta magantu kan dalilin da yasa ba ta kashe dukkan mayakan Boko Haram da suka lallaba suka mika wuya garesu. Sun ce kashe su rashin kware
A matsayin hanyar bullo wa tubabbun ‘yan Boko Haram daga bangarori daban daban na jihar Borno, gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya kai ziyara Abuja.
A halin yanzu, dakarun sojin Najeriya sun karba kwamandoji da mambobin Boko Haram da suka tuba sama da 1,500 a gagarumar tururuwar da tsoffin 'yan ta'addan ke.
Borno - Farfesa Babagana Umaru Zulum na jihar Borno, ya nuna damuwarsa kan halin da jiharsa ta shiga, biyo bayan mika wuyan da maya'kan Boko Haram suke yi.
Wasu karin 'yan ta'addan Boko Haram sun mika kansu ga sojojin Najeriya, inda suka nemi 'yan Najeriya su yafe musu, kuma su karbe su a matsyain 'yan uwansu.
Shehun Borno ya ce wannan abu ne mai kyau, amma mutane za su ci gaba da kasancewa cikin fargaba na tsoron tashin hankalin da aka shafe tsawon shekaru 12 ana yi.
Yara biyar sun halaka yayin da wani gurneti da suke wasa dashi ya fashe a garin Ngala dake jihar Borno, arewa maso gabas na Najeriya kusa da iyakar Kamaru.
Jihar Borno
Samu kari