Arewa
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya karbi bakuncin takwaransa na Edo, Sanata Monday Okpebholo bayan kisan Hausawa.inda ya raka shi yiwa iyalansu jaje.
Direban motar da ta dauko mafarauta 'yan Arewa da aka kashe a jihar Edo ya fadi yadda 'yan sa-kai suka tare su tare da hallaka da dama daga cikinsu.
Gwamna Monday Okpebholo na jihar Edo ya kawo ziyara ta musamman ga Abba Kabir Yusuf domin jajanta masa kan kisan gilla da aka yi wa Hausawa a garin Uromi.
Lauya Abba Hikima da sauran lauyoyi da ke kokarin neman hakkin wadanda aka kashe a Edo sun dakatar da shirin zuwa jihar bayan gwamnatin Kano ta kafa kwamiti.
Iyalan Hausawan da aka kashe a Edo sun fadi yadda suka rika kiran gida a waya ana kokarin kashe su. Sun bukaci a musu addu'a a lokacin da suke dawowa gida.
Gwamnan Sokoto, Ahmed Aliyu ya ce dole a dauki mataki kan kisan 'yan Arewa da aka yi a Uromi na jihar Edo. Gwamnan ya yi ta'aziyya ga iyalan wadanda aka kashe.
Bayan kammala sallar idi a Gombe, rahotanni sun tabbatar da cewa an samu turmutsutsu yayin da yara biyu suka rasa rayukansu sannan wasu 20 suka jikkata.
Rundunar ‘yan sandan Katsina ta cafke wani mutum, Alhaji Surajo Mai Asharalle da wasu uku kan zarginsu da kai wa jami’an Hisbah hari, inda suka jikkata su.
Bayan kisan ƴan Arewa a jihar Edo, babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya yi Allah wadai da kisan gilla da aka yi wa wasu mafarauta.
Arewa
Samu kari