Arewa
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da rasuwar mai taimakawa Gwamna Abba Kabir Yusuf a bangaren matasa, Hon. Abdullahi Salisu Furfura a jihar Kano.
Bayan kisan kiyashin da aka yi wa Hausawa a Edo, dan majalisar tarayya, Kabiru Rurum, ya shawarci jama’arsa su daina farauta a Kudu saboda matsalolin tsaro.
Makwanni da rasuwar Malam Idris Dutsen Tanshi, an bukaci duk wanda ya sayi fili daga marigayi ya hallara a filin a ranakun Asabar da Lahadi masu zuwa.
Rahotanni sun nuna cewa akalla gadoji biyu ƴan ta'addan Boko Haram ko ISWAP suka ruguza ta hanyar amfani da bama-bamai a jihar Borno da ke Arewacin Najeriya.
Rundunar 'yan sanda ta gurfanar da wani barawon babur a gaban kotun majistare, jihar Kwara. An ce mota ce ta banke barawon lokacin da za tsere da babur din sata.
Yayin da take kokarin ba kowa hakkinsa, Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da sanya Hijabi ga matan ma’aikatan tsaro domin basu damar bin addininsu.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar kashe kasurgumin dan bindiga Kachalla Bello Kaura a kauyen Goburawar Dawan Jiya da ke karamar hukumar Anka s Zamfara.
Dan majalisar tarayya daga jihar Borno, Hon. Usman Zanna ya sake gwangwaje matasa da ayyukan yi daga ma'aikatun gwamnatin tarayya da ke fadin kasar.
Majalisar sarakunan Arewa ta gudanar da taronta na bakwai a Maiduguri na jihar Borno. Taron ya mayar da hankali ne kan lamuran tsaro da suka addadi jama'a.
Arewa
Samu kari