Arewa
Dakarun hukumar Hisbah ta jihar Kano sun kai samame wani wuri da mutane ke truruwa bayan an fara raɗe-raɗin ya na ɗaukr da sawun kafar Annabi SAW a jihar Kano.
Gwamna Alia ya ce jihar Benue na fama da hare-haren 'yan ta’adda, inda ya roƙi al’umma su kai rahoton duk wani motsi ga jami’an tsaro don kare rayuka.
Jami'an tsaro sun musanta rahoton da ke yawo cewa sabuwar kungiyar ta'addanci mai suna Mahmouda ta ɓulla a Kwara, sun ce wani kwamanda ne a Boko Haram.
Hukumar NCoS ta ce wani fursuna, Charles Okah ya cinna wa katifarsa wuta, wanda ya jawo hankalin jama'a, tana mai cewa babu fashewar bam ko hari daga waje.
Yan bindiga sun tilasta wa ƙauyuka 12 da ke karamar hukumar Maru a jihar Zamfara biyan harajin N60m bisa zargin ba sojoji bayanai da ke kawo musu tarnaki.
NiMet ta yi hasashen ruwa da tsawa daga Lahadi zuwa Talata. Yayin da aka lissafa jihohin da abin zai shafa, hukumar ta ba mutane shawarar abin da za su yi.
Tsohon hadimin mataimakin shugaban ƙasa wanda ya ajiye aiki, Dr. Hakeem Baba Ahmed ya ce dole ne a yi tsayin daka wajen zaɓen nagartaccen ɗan takara a 2027.
An tabbatar da cewa Kashim Shettima zai kai ziyara Filato Litinin, domin tattauna dabarun dawo da zaman lafiya bayan kashe sama da mutane 50 a jihar.
Ɗan ministan harkokin waje na Najeriya, Adam Tuggar ya karyata jita-jitar cewa mataimakin gwamnan Bauchi ya mare mahaifinsa a jihar kan lamarin siyasa.
Arewa
Samu kari