Arewa
Wani rikici ya barke a jihar Kano, inda ya jawo wasu kone-kone a wani yankin jihar Kano. A halin yanzu ana kan bincika lamarin kafin samu cikakken rahoto..
Hukumar kula da ayyukan 'yan sanda ta Najeriya ta dakatar da Abba kayri bisa zargin hada kai da Hushpuppi da kuma karbar cin hanci daga hannun dan damfarar.
Matasan Arewa sun yi kakkausan martani kan zargin da kotun Amurka ta yi kan jami'in dan sanda Abba Kyari na cewa ya hada hannu da Hushpuppi ya karbi cin hanci.
Gwamnan jihar Zamfara ya yi tattaki zuwa wajen Marafa domin a yi sulhu kan rikicin da ya barke a jam'iyyar APC dake faruwa a jihar Zamfara. Sun tattauna batun.
Annobar korona ta barke a sansanin bautar kasa ta jihar Gombe, inda mutane akalla 25 suka kamu kuma aka zarce dasu cibiyar killacewa a garin Kwadom na jihar.
Ministan tsaro, Manjo Janar Bashir Magashi, ya zargi sarakunan gargajiya, ‘yan siyasa da sauran masu ruwa da tsaki a kan rashin tsaro da ya addabi kasar nan.
Kwamishinan yada labarai na jihar Kano, Muhammed Garba, ya bayyana cewa ko kadan gwamnati ba ta da shirin hana mata tuki a jihar kamar yadda wasu ke yaɗawa.
Tsohon gwamnan jihar Nasarawa, ya bayyana dalilin da ya kai shi ofishin hukumar EFCC, yana mai karyata jita-jitan cewa, hukumar ta kame shi da da matarsa jiya.
Kotun musulunci dake jihar Kano ta dage sauraron karar da gwamnatin Kano ta shigar kan sheikh Abduljabbar Kabara, wanda ake zargin sa da batanci ga Annabi.
Arewa
Samu kari