Arewa
Kungiyar Miyetti Allah ta bayyana yunkurin tura wasu daga cikin Fulani makiyaya zuwa Amurka domin a koya musu yadda ake kiwo na zamani, sannan su koya wa saura.
Yayin da ake jiran isowar shekarar 2023 shekarar da za a yi zaben shugaban kasa a Najeriya, ana sa ran wasu daga cikin gwamnonin APC 5 da za su iya tsayawa tare
A ci gaba da sanar da sakamakon zaben kananan hukumomi a jihar Kaduna, PDP ta sake lallasa jam'iyyar APC a karamar hukumar Jaba ta jihar Kaduna, inji sanarwa.
Iyayen daliban da aka sace a jihar Zamfara sun shiga damuwa bayan da gwamnati ta ba da umarnin katse layukan waya saboda magance matsalolin tsaro a jihar Zamfar
Mambobin jam'iyyar APC sama da 50,000 sun sauya sheka zuwa PDP a jihar Adamawa, inda suka bayyana cewa, sun yi hakan ne don ciyar da jihar da kasa baki daya gab
A kokarin magance matsalolin tsaro, gwamna Malam Nasiru El-Rufai ya yi alkawarin magance matsalolin tsaro a jihar Kaduna har ma da na Filato dake makwabtaka.
Wani matashi ya hau karfen sabis, inda ya bayyana cewa shi dai ba zai sauko ba har sai ya samu dauki daga jama'a. Ya bayyana bukatar cewa, dole a yi masa aure.
Rahotanni da muke samu daga jihar Sokoto, sun bayyana cewa, wasu mutane 5 sun mutu yayin da suke raka gawar dan uwansu daga jihar Legas zuwa jihar Sokoto..
Jihar Adamawa ta dakatar da ayyukan wasu makarantun kwana na gwamnati duba da yadda lamarin tsaro yake kara tabarbarewa a yankuna daban-daban na Arewacin kasar.
Arewa
Samu kari