Arewa
Sanata ya bayyana batutuwa kan yadda illar 'yan bindiga ta shafi yankinsa, ta kuma addabi yankuna da dama a kasar bayan ya fadi wasu maganganu a farfajiyar maja
Babban malamin addini kuma shugaban jami'ar Al-Istiqama dake jihar Kano, Farfesa Salisu Shehu, ya bayyana hanyoyin da za'a bi wajen kawo karshen satar jarabawa.
Kwararren malami kuma shugaban Jami'ar Al-Istiqamah da ke jihar Kano ya bayyana wasu abubuwan da suka jawo tabarbarewar ilimi da jarrabawa a Arewacin Najeriya.
Shugabannin yankin Arewacin Najeriya sun taru a gidan gwamnatin jihar Kaduna domin tattauna matsalolin tsaron, zaman lafiya da cigaba da suka addabi yankin.
NPYA ta ce ya zama dole jihohin yankin su rubanya harajin da suke samu, su kuma kafa banki don tallafawa yankin idan ana son kawo karshen talauci, rashin tsaro
Bayan tsawon lokaci da ake jiran Rarara ya saki wakar da ya rera wa shugaba Buhari wacce masoyan shugaban kasa suka tattara N1000 kowa ya mika yau dai ta fito.
Wani dan a mutum shugaba Buhari ya koka kan yadda shugaba Buhari ya yi watsi dashi duk da cewa a da suna gaisawa. Ya ce ba abinda hakan ya ja masa face zagi.
Rahotannin tsaro daga majiyar soji sun bayyana cewa, 'yan Boko Haram sun fara aikin horar da 'yan bindiga yadda za su ke hallaka jiragen sojoji a Najeriya.
Miyagun 'yan bindiga sun kwashi kashin su a hannun sojoji da jami'an yan sanda, yayin da suka yi kokarin kai mugun hari garin Shinkafi, dake jihar Zamfara.
Arewa
Samu kari