Jihar Adamawa
Jami'an 'yan sanda a jihar Adamawa sun kama wasu mutum biyu dauke da kokon kan dan adam da wasu kasusuwan da suka sato daga wani kabari a kasar Kamaru. inji su.
Rikicin da ke faruwa a jam'iyyar All Progressives Congress, APC, reshen jihar Adamawa ta janyo shugaban jam'iyyar, Alhaji Ibrahim Bilal ya yi murabus. Ya mika w
An damke wasu matasa biyu a jihar Adamawa kan laifin kisan wani tsohon dan shekara 85 da adda. Matasan masu suna Gayawan Danzaria 22 da ThankGod Obadia 18.
Jihar Adamawa - Wani mutumin jihar Adamawa, Ibrahim Muhammadu, ya shiga komar yan sanda bayan zargin bankawa Amarya da Ango wuta saboda matar ya yaudaresa.
Rikicin jam'iyyar APC reshen jihar Adamawa a arewacin Najeriya ya buɗe sabon shafi, an wayi gari kwamitin zartarwa ya yanke hukuncin tunbuke shugaban jam'iyya.
Gwamna Ahmadu Fintiri na Jihar Adamawa ya bukaci sabon kwamandan 23 Armoured Brigade, Birgediya Janar Mohammed Gambo, ya taimakawa jihar magance matsalan tsaron
Gwamnatin jihar Adamawa ta ce ta fara kokarin kai kayan rage raɗaɗi wasu kauyuka da ambaliyar ruwa ta musu mummunar ɓarna da ya haɗa da rasa rayukan mutum 10.
Wata kotu da ke Adamawa ta yanke wa wani dan dambe, Thank-You Grim, hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda kashe matarsa, Kwalla Grim a karamar hukumar Guyuk.
Wasu fusatattun matasa sun gudanar da zanga-zangar lumana a kan dawowar Atiku Abubakar mahaifarsa da ke karamar hukumar Jada ta jihar Adamawa, sun wanke titi.
Jihar Adamawa
Samu kari