Jihar Adamawa
Wata mata yar shekara 20 mai suna Caroline Barka, ta kashe mijinta, Dauda Barka, a Barkam Jihar Adamawa a ranar Juma'a a cewar yan sanda, The Nation ta rahoto.
Rundunar yan sandan jihar Adamawa sun kama wata matar aure mai shekaru 20 kan zargin dabawa mijinta mai shekaru 38 wuka har lahira sanadiyar sun samun sabani.
Wasu gungun yan bindiga, a safiyar ranar Asabar sun kashe mataimakin shugaba na karamar hukumar Song, Jihar Adamawa, Hon. Ishaya Bakano. Ana zargin mutuwar
Rundunar yan sandan Najeriya a jihohin Adamawa da Benue sun kama wasu fursunoni biyu, Abubakar Mohammed da Ebube Igwe Jude wanda suka tsere daga kurkukun Kuje.
Yan sanda sun kama wani matashi, Umar Sani, sun gurfanar da shi kan zargin satar injin janareto da lasifikan wani Masallaci a Yola, babban birnin jihar Adamawa.
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki gidan Reverend Daniel Umaru na Cocin EYN da ke Njairi a karamar hukumar Mubi a jihar Adamawa, inda suka kashe ‘ya’yansa maza.
Gwamnan jihar Adamawa na jam'iyyar PDP, Ahmadu Umaru Fintiri. ya zaɓi mace kuma shugaban jami'a a matsayin yar takararmatakiyar sa a zaɓen 2023 da ke tafe.
Wasu yan bindiga sun sace tsohon kwamishinan Gidaje da Tsara Birane, Injiniya Babangida a gidansa da ke Adamawa a ranar Talata. An rahoto cewa wadanda suka sace
Rundunar yan sandan Najeriya reshen Jihar Adamawa ta kama mafarauta uku da wasu kan hadin baki don garkuwa da mutane a kananan hukumomin Girei da Fufore a jiha
Jihar Adamawa
Samu kari