Abun Bakin Ciki
Dan sanda a Kaduna mai suna Hadaina Hussaini Dan-Taki ya jawo kansa matsala da ya yi barazanar daukar mataki kan ‘yan Kudu da ke Arewa bayan kashe wasu a Edo
Bayan rasuwar Galadiman Kano a jiya Talata 1 ga watan Afrilun 2025, tsohon Shugaba Buhari ya bayyana jimaminsa kan rashin dattijon wanda ke da matsayi mai daraja.
Bayan zarge-zargen Ɗan Bello kan Sheikh Bala Lau, Malam Alkali Abubakar Salihu Zaria ya gargadi matashin kan kalamansa inda ce dole za su dauki mataki.
A tsakanin Janairu zuwa karshen Maris din 2025, Najeriya ta yi rashin wasu fitattun 'yan siyasa biyar, ciki har da Chief Edwin Kiagbodo Clark, Adewunmi Onanuga.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya karbi bakuncin takwaransa na Edo, Sanata Monday Okpebholo bayan kisan Hausawa.inda ya raka shi yiwa iyalansu jaje.
Gwamna Monday Okpebholo na jihar Edo ya kawo ziyara ta musamman ga Abba Kabir Yusuf domin jajanta masa kan kisan gilla da aka yi wa Hausawa a garin Uromi.
Rundunar ‘yan sandan Katsina ta cafke wani mutum, Alhaji Surajo Mai Asharalle da wasu uku kan zarginsu da kai wa jami’an Hisbah hari, inda suka jikkata su.
Bayan kisan ƴan Arewa a jihar Edo, babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya yi Allah wadai da kisan gilla da aka yi wa wasu mafarauta.
Bayan kisan wasu ƴan Arewa fiye da 16 a Uromi da ke jihar Edo, a yau Asabar 29 ga watan Maris aka birne wasu daga cikinsu bayan samun gawarwakinsu.
Abun Bakin Ciki
Samu kari