Abun Bakin Ciki
Fitaccen mai sharhi, Reno Omokri, ya soki kisan wasu matafiya da ake zargin suna kan hanyarsu daga Port Harcourt zuwa Kano don hutun bukukuwan Sallah.
Fashewar tankunan mai a Jihar Neja sun hallaka akalla mutane 112 tare da lalata kadarorin da darajarsu ta kai biliyoyin naira tsakanin Janairu da Maris 2025.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar diyar tsohon gwamnan jihar Oyo, marigayi Sanata Abiola Ajimobi wacce ta riga mu gidan gaskiya tana da shekaru 42 a Landan.
An shiga jimami a jihar Kano da kewaye, yayin da aka samu labarin rasuwar Abdullahi Tanka Galadanci, babban mai taimakawa gwamnan Kano kan Rediyo.
Gobara ta babbake sabon ɗakin kwanan dalibai mata a Jami’ar Sokoto. An tabbatar da babu asarar rai, amma hr yanzu ba a kai ga tantace girman barnar da ta yi ba.
Sarki Oluwo na Iwo a jihar Osun, Oba Abdulrosheed Akanbi, ya sha alwashin cewa babu wanda zai iya cire shi daga sarauta, duk da kokarin da ake yi domin hakan.
Kasuwar hada-hadar ta NGX ta fuskanci koma baya, inda masu hannun jari suka tafka asarar N1.4tn. Duk da haka, masana na ganin dama ce ta sayen hannun jari da araha.
Kakakin ‘yan sandan jihar Taraba, Abdullahi Usman, ya rasu da safiyar Lahadi. An shirya jana’izarsa da karfe 2 na rana a makabartar ‘yan sanda Jalingo.
Basarake a Ilawe-Ekiti, Ajibade Olubunmi, ya ce an yi masa barazanar kisa yayin wata ganawar danginsu a ranar 15 ga Maris inda ya yi korafi ga yan sanda.
Abun Bakin Ciki
Samu kari