Abun Bakin Ciki
Majiyoyi da muke samu sun tabbatar da cewa rundunar ‘yan sandan Benue ta kama wani Sufetan dan sanda da wasu biyu da ake zargin sun saci wayoyin lantarki a Makurdi.
Wani mummunan lamari ya faru a Niger da saurayi mai shekaru 25, Usman Mohammed, ya mutu bayan an daba masa wuka sanadin rikici kan budurwa a jihar.
Gwamnatin jihar Taraba karkashin jagorancin Gwamna Agbu Kefas ta tabbatar da rasuwar babban sakataren ofishin hulɗa da Abuja, Dauda Maikomo a asibitin Abuja.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa wani mummunan lamari a karamar hukumar Gwarzo a jihar Kano, inda wani matashi ya halaka sabuwar amaryarsa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya mika sakon ta'aziyya ga Manjo Hamza Al-Mustapha mai ritaya bisa babban rashi da ya yi ma yayarsa bayan fama da jinya.
A Imo, wasu ƴan bindiga da ake zargin ƴan IPOB ne sun kashe direbobi biyu sun kona tirela. An bukaci gwamnati ta shawo kan hare-haren da ake yi wa Hausawa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an samu fargaba a Igbeti da ke karamar hukumar Olorunsogo a jihar Oyo, bayan wani ƙaramin girgizar ƙasa da ya auku a ƙarshen mako.
Hon. Aminu DanHamidu, shugaban karamar hukumar Bindawa a jihar Katsina, ya rasu bayan fama da rashin lafiya. Gwamnati da al’umma sun yi jimamin wannan rashi.
Rahotanni da muke samu dazu-dazun nan sun tabbatar da cewa wasu daga cikin jaruman Kannywood ciki har da Adam A Zango sun yi hatsari a kan hanyar Kaduna zuwa Kano.
Abun Bakin Ciki
Samu kari